• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

aksam by aksam
March 30, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Hana fasakwauri ta kasa shiyyar kaduna ta yi alwashin cigaba da dakile shigowa da kayayyakin da doka ta hana zuwa kasar nan.

Jami’in hukumar mai kula da shiyyar zone B da ta hada kaduna da Katsina, kwanturola Dalha Wada Chedi ya sanar da hakan a ganawar sa da manema Labarai a jawabin sa na ayyukan da hukumar ta gudanar daga watan Fabrairu zuwa karshen wannan wata na Maris da muke ciki.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ya ce a tsawon wannan lokaci hukumar ta samu nasarar kama kayayyaki daban-daban na miliyoyin Nairori da aka shigo da su kasar nan ba bisa ka’ida ba.

Comptroller Dalha Wada Chedi ya ce jami’an hukumar na aiki babu dare babu rana wajen cigaba da aiki wajen dakile shigowa da kayayyakin da basa bisa doka kasar nan musamman a wannan lokaci da kungiyar ECOWAS ta bakin Shugaban kasa Bola Tinibu ya bayar da umarnin bude iyakokin Najeriya da Nigir

Ya Kuma Ja hankalin Al’uma da su kauce wa wannan dabi’a ta shigowa da kayayyakin da basa bisa doka kasar nan kasancewar akwai doka da ka’idoji da aka Samar da suka kamata kowa ya bi idan yana bukatar shigowa ko Kuma fitar da kaya kasar nan.

Chedi ya Kuma yaba wa sauran Jami’an tsaro bisa yadda suke tallafawa hukumar domin samun nasarar ayyukan ta.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Hadarin mota ya halaka fiye da mutane 42

Next Post

Gwamnan Kaduna yayi cikakken bayanin bashin Dala miliyan 587 da El-Rufai ya bari baya ga na kamfanonin kwangila 115

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Die Entwicklung des Online-Glücksspiels: Innovationen und Güte im Fokus

April 21, 2025
Wasu fasinjojin jirgin sama sun sha da kyar bayan sun hadu da hadari

Wasu fasinjojin jirgin sama sun sha da kyar bayan sun hadu da hadari

July 13, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media