• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Kaduna yayi cikakken bayanin bashin Dala miliyan 587 da El-Rufai ya bari baya ga na kamfanonin kwangila 115

aksam by aksam
March 31, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani rikici irin na siyasa ya hudo kai a jihar Kaduna da ke tsakiyar Najeriya, bayan da Gwamnan Jihar Uba Sani ya ce gwamnatinsa ba za ta iya biyan ma’aikata albashi ba saboda gagarumin bashin da ya gada daga Malam Nasir El-Rufa’i

Yayin wani taro da ya gudana a ranar Asabar a Kaduna, Uba Sani ya ce ya gaji bashin dala miliyan 587 kwatankwacin naira biliyan 85 ga kuma kudin kamfanonin ‘yan kwangila 115.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ya ce an cire biliyan bakwai cikin 10 na kason da gwamnatin tarayya ta bai wa Kaduna a watan Maris biliyan bakwai ta tafi a biyan bashi.

Inda ya ara da cewa abin da ya yi wa jihar saura shi ne biliyan uku, ita kuma jihar tana biyan albashin biliyan 5.2 ne duk wata.

Ya ce tashin canjin kudi ya sanya jihar na biyan ninki uku na bashin da aka ci a baya.

“Duk da bashin da mukatarar da ya yi mana kanta, amma gwamnatina ba ta aro ko kobo ba a cikin watanni 9 di muka kwashe muna shugabanci

Waɗannan kalamai dai sun janyo martani daga ‘yan siyasar ciki da wajen jihar, kuma cikin waɗanda suka yi martanin har da ɗan El-rufa’i Bashir.

Bashir El-Rufa’i ya rubuta a shafinsa na X cewa gwamna Uba Sani na neman fakewa da bashin ne ya rufe gazawa da kasawar gwamnatinsa.

Bashir ya yi ikirarin cewa gwamnan na neman sauka daga kai ayyukan da aka zaɓe shi a kai ya manta da aikin da ke gabansa,

“Wadannan sun tabbatar da cewa ba su cancanci wannan mulkin ba baki ɗaya kuma hanya guda da za su boye hakan shi ne dauke hankalin mutane. Daga gwamnan da ya tare a Abuja ko da yaushe ya ke barci zuwa muƙarrabansa da aka naɗa muƙamai saboda dalilan siyasa na shiririta,” kamar yadda ya wallafa a shafinsa na X.

Wannan dambarwa ta sanya mutane tunanin ko an sa zare ne tsakanin gwamna mai ci da wanda ya gaba?

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

Next Post

Yadda yakin neman zabe ke sauya salo a kasar Amurka

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Exploring the Social Features at Yetiwin Casino

April 21, 2025
Tirkashi, Tinibu ya ja kunnen majalisar wakilai kan ministotin da ya nada

Tirkashi, Tinibu ya ja kunnen majalisar wakilai kan ministotin da ya nada

March 21, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media