• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Hadarin mota ya halaka fiye da mutane 42

aksam by aksam
March 29, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ma’aikatar sufuri a Afirka ta Kudu ta sanar cewa wata motar bas ta fado daga wata gada kuma ta kama wuta ranar Alhamis, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutum 45 daga cikin 46 da ke cikin bas din.

WASHINGTON DC —
Wani yaro dan shekara takwas kadai ne ya tsira kuma an kai shi asibiti da munanan raunuka.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Motar ta taso ne daga makwabciyarta Botswana zuwa Moria a arewacin kasar, in ji wata sanarwa da ma’aikatar ta fitar.

Bus plunges off cliff
Bus plunges off cliff
“An yi zargin cewa motar ce ta kubuce wa direban, inda ya yi karo da shingayen da ke kan gadar, lamarin da ya sa motar bas din ta fada gadar ta kama wuta,” in ji sanarwar.

An ci gaba da aikin ceto har zuwa cikin dare yayin da aka gano wasu gawarwakin da suka kone kurmus ta yadda ba a iya gane su, wasu kuma sun makale a cikin tarkace ko kuma suka warwatse a wurin da hadarin ya auku.

Hukumomin yankin sun ce motar bas din tana dauke da lambar motar kasar Botswana, amma ana ci gaba da tantance kasashen da fasinjojin suka fito.

Ministan Sufuri, Sindisiwe Chikunga ya je wurin da hadarin ya afku inda ya yi alkawarin za a gudanar da cikakken bincike kan musabbabin hatsarin.

Afirka ta Kudu na daya daga cikin kasashe a Afirka da ke da hanyoyi masu kyau, sai dai tana kuma daya daga cikin kasashe da mummunan hadurra ke faruwa a nahiyar.

Sa’o’i da yawa kafin hadarin, shugaban kasar Cyril Ramaphosa ya yi kira ga ‘yan Afirka ta Kudu da su kula yayin tafiya a cikin makon da za a yi bikin Easter.

“Mu yi iyakacin kokarinmu don ganin an yi wannan bikin Easter lafiya,” in ji shi a cikin wata sanarwa.

Motar bas din ta fado ne daga wata babbar gada da ta hada tsaunuka biyu kusa da Mmamatlakala a lardin Limpopo, kimanin kilomita 300 (mil 190) arewacin Johannesburg.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda taron wayar da kan mata yanjarida na NAWOJ ya gudana

Next Post

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar Manyan Motoci haya tayi wasu kalamai ga Gwamnatin tarayya

Kungiyar Manyan Motoci haya tayi wasu kalamai ga Gwamnatin tarayya

December 22, 2023

Bezpieczeństwo i regulacje w branży hazardowej online

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media