Assalamu Alaikum Warahamatula,
Ni Ibrahim Ado Garba, ina mika sakon bangajiya da dinbin godiyata ga Allah madaukakin sarki, da ya bayar da dama aka yi taron daurin aure na lafiya aka kuma gama lafiya.
Haka kuma, Ina sake godiyawa ‘yan uwa da waton (Family’s) da abokin arziki wadanda, suka samu damar halartar da dama wanda da basu samu damar halarta ba.
Dafatan kuwa ya kuma gidansa lafiya, mun gode Allah ya bar zumunchi ya kuma sakawa kuwa da alkairi, amin summa amin!
Bissalam .🤲
Naku: Ibrahim Ado Garba










