• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yanzu-yanzu CBN ya sauke farashin Dalar Amurka warwas

aksam by aksam
April 23, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
475
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban bankin Nigeria CBN ya sake bada sanarwar karya farashin dala a Kasuwanni chanjin kudaden kasashen waje dake cikin ƙasar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da daraktan Kasuwanci da chanji na bankin Dr. Hassan Mahmud ya sanyawa hannu kuma aka aikewa kungiyar yan chanji ta kasa.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Sanarwar ta ce bankin ya Amince daga yanzu zai Rika baiwa masu kamfanonin Chanji Kudaden kasashen waje duk Dala daya akan Naira 1021 kan kowacce Dala

Sanarwar tace su kuma masu kamfanonin Chanjin ana sa ran zasu dora ribar da bata wuri kashi daya da digo biyar ba ( 1.5%).

“Duk wadanda suka chanchanta ana sa ran zasu fara biyan kudaden su domin sayar musu da dalar a sabon Farashin na Nera dubu 1 da Nera ashirin da daya kowacce dala daya” a cewar Sanarwar

Idan za’a iya tunawa wannan kafar yada labarai ta aksammedia ta rawaito CBN na daukar wadannan matakan ne domin farfado da martabar Nera akan kudaden kasashen waje musamman ma Dala

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ga Sakon Bangajiya Daga Bakin:- Ango Ibrahim Ado Garba

Next Post

Tsananin Zafin Rana: Yasa Hukumomi A Kano Sun Ba Da Wasu Shawarwarin Kare Kai Ga Al’umma

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsohon Kwamishinan Gwamnan Kano Ya Chanja Sheka Da NNPP Zuwa APC

Tsohon Kwamishinan Gwamnan Kano Ya Chanja Sheka Da NNPP Zuwa APC

January 11, 2025
Yadda India wa ke sa rai da jawabin FM Modi a ranar ruwa ta India

Yadda India wa ke sa rai da jawabin FM Modi a ranar ruwa ta India

October 28, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media