• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dubu 9,075 Gwamnatin Ganduje ta Bari a asusun Jihar Kano lokacin da na karbi mulki:Abba Kani Yusuf

aksam by aksam
September 18, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Da’ace zan fallasa ire Iren Satar Zaluncin da Ganduje ya yi da yau ba zaku iya bacci ba -Gwamna Abba

Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya soki tsohon gwamnan jihar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, inda ya zarge shi da gaza aiwatar da muhimman ayyukan raya jiha a tsawon shekaru takwas na mulkinsa tare da barin baitulmalin jihar fanko.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Gwamnan ya yi wannan jawabi ne a ranar Alhamis yayin rabon takardun dindindin na aiki ga malamai 4,315 a karkashin shirin Better Education Service Delivery for All (BESDA).

A cewar Abba Yusuf:

“Sun lalata Kano. Sun wawure kuɗin ku ba tare da ayyukan ci gaba ba. Idan na fallasa abin da suka aikata, ba za ku iya yin barci ba.”

Ya kara da cewa gwamnatin Ganduje ta zalunci malamai, ma’aikata da masu ritaya, ta kuma rika sayar da takardun aikin gwamnati ga malamai.

“Idan a zamaninsu ne, da sai dai a sayar muku da waɗannan guraben aiki. Amma yau babu wanda ya biya ko kobo,” in ji shi.

Gwamnan ya kuma bayyana cewa gwamnatinsa ta gaji jihar da asusun gwamnati da bai kai ko dubu goma ba – N9,075 ne kacal a lokacin da aka mika mana mulki.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

China ta bayyana ƙin amincewarta da ƙara yawan hare-haren soja da Isra’ila ke yi a Gaza.

Next Post

Kungiyar masu sana’ar wayoyin hanu ta Kano zata haɗa hannu da Gwamnatin Kano kan Muhimmin al’amari

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Malamai Sun Fito Zanga-zanga A Jihohi, Sun Nemi A Ceto Malamai Da Daliban Da Aka Sace A Oyo

Malamai Sun Fito Zanga-zanga A Jihohi, Sun Nemi A Ceto Malamai Da Daliban Da Aka Sace A Oyo

June 2, 2026
Kasar England ta magantu game da raba Najeriya

Kasar England ta magantu game da raba Najeriya

October 15, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media