DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Ya bayyana hakan ne ta cikin hudubar sallahr juma’ar da ya gabatar yau a masallacin, wanda Dakta Maryam Abubakar Abba ta fassara
Sheikh Abdulmuhsin ya kuma kara da cewa babu wadanda akafi jarrabawa sama da Annabawa, da kuma mumunai, kamar yadda aka jarrabi nana Aisha Uwar Mumunai, kuma da suka yi hakuri suka cinye jarabawar.
Wakilinmu Hassan Umar Gwammaja ya rawaito Sheikh Abdulmuhsin ya kuma ja janhankali ga duk mutumin da aka jarraba da kazafi, da ya yi hakuri har Allah S.W.T, ya wankeshi daga wannan kazafin, kamar yadda Ubangiji ya wanke Nana A’isha Allah ya kara mata yadda.









