Yayin da ake shirin fita zanga-zanga a Najeriya, Omoyele Sowore ya sha alwashin jagorantar al’umma hawa tituna
Tsohon dan takarar shugaban kasa ya ce dole su fita zanga-zangar saboda halin kunci da shugabannin suka jefa al’umma a ciki
Wannan na zuwa ne yayin da ake shirin sake fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Oktoban 2024 saboda halin kuncin rayuwa
Babu abin da zai hana mu fita zanga-zanga a ranar 1 ga watan Oktoban 2024 saboda yadda gwamnati ta jefa al’umma a mawuyacin hali.”
“Za a gudanar da zanga-zangar a fadin Najeriya baki daya kuma za a yi ne cikin lumana ba tare da tashin hankali ba.”
“Babu abin da na ek tsoro saboda babu irin kunci da ban gani ba, an kulle ni a mulkin Muhammadu Buhari har na tsawon shekaru biyar.”










