A ya yin hudubarsa ta sallahr juma’a da ya gudana yau a Masallacin Juma’a dake garin na tudun biri a karamar hukumar Igabi, jihar Kaduna
Mai take jajintawa al’ummar garin, ya kuma ce gwanmatin tarayya da jihar Kaduna suna sane da halin da mutune garin na tudun biri suke ciki, kuma sun dauki alkawarin za su shariwa al’ummar hawayinsu in ji shi
Kamar yadda wakilin Aksam Media Hassan Umar Gwammaja ya rawaito nan a ya yin da shi ma ya halirci sallahr juma’a a yau din nan.










