• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Gudanar Da Taron Walimar Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma Tare Da Yin Addu’o’in Samun Zaman Lafiya A Garin Nkawkawo Da Kuma Yi Wa Sauran Al’ummar Garin Da Suke A Fadin Duniya Murnar Shigowar Sabowar Shekarar Musulunchi Ta 1448 AH.

aksam by aksam
July 11, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

A ranar Lahadi data gabatane al’ummar Garin Zangon Nkawkawo Dake Kasar Ghana suka gudanar da taron Walimar Saukar Karatun Al’qur’ani Mai Girma gamin da Addu’o’in samun zaman lafiya tare da yi wa sauran ‘yan asalin garin da suke zaune kasashin waje fatan alkairi da kuma yi mu su murnar shegowar sabowar shekarar musulunchi ta 1448 bayan hijjira

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

An gudanar da taro ne a Babban Masallachin Juma’a na Garin Nkawkawo, Karƙashin Jagoranci Mai Martaba SARKIN ZANGO NKAWKAWO Alhaji Abdul-nasir Usman da Sauran Sarakunan kabilu mazauna garin tare da Majalisar Malamin Karƙashin Babban Limamin Garin Sheikh Nura Adam
In da aka yi Saukar Karatun Al’qur’ani har su goma sha daya tare da karanta littafin jala’ilu kairati sai uku

Taron yasa mu halartar ‘yan siyasa da shugabanin al’umma irin su MC na kwahu a majisar kasa Hon. Tanimu Haliru da sauransu.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

Next Post

Dangote Zai Zuba Jarin Dala Biliyan 2 Domin Inganta Bangaren Makamashi a Gambia

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yawan hadaru ya tilastawa jiragen yakin sojin saman Amurka rage tashi

A Kalla Mutane Goma Sha Uku Ne Suka Rasu; . Sakamakkon Harin Da Wani Jirgin Saman Sojojin Najeriya Yake A Jihar Kaduna

December 4, 2023

Digital Entertainment and the Evolution of Halloween-Themed Casino Experiences

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media