• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Gudanar da taron karkarshe shirin Care’s lafiyan yara da Kamfanin hada magunguna na PFIZER da cibiyar kula da lafiya t CARE suka shirya.

An Gudanar da taron karkarshe shirin Care's lafiyan yara da Kamfanin hada magunguna na PFIZER da cibiyar kula da lafiya t CARE suka shirya.

aksam by aksam
January 18, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kamfanin Hada magunguna na Pfizer ya gabatar da gagarumin taron hadin gwiya da Cibiyar kula da lafiyar kananan yara ta Care suka shirya a dakin taro dake Otel din R&K a jihar kano.
Taron daya gudana bayan kammala wani shiri mai suna “Care’s Lafiyan yara”
Shitin da aka gudanar dashi a Karamar hukumar Bade dake jihar Yobe.
Yayin taron an bayyana hanyoyin da ya kamata abi wajan kula da lafiyar jarirai sabbin haihuwa dama mata masu juna biyu,sai lafiyar kananan yara.
An kuma wallafa wasu faya-fayan biyo da suke nuna hanyoyin daya kamata abi wajan dakile cutuka ga yara.
Daga cikin mahalatta taron akwai Shugaban karamar hukumar Bade Alh Ibrahim Babagana,sai Magajin garin Bade Wanda ya wakilci sarkin Yobe.

Bayan kammala tarob Shugaban karamar hukumar bade ya bayyana mana irin tagomashin da suka samu a karkashin shirin Wanda ya kwashe tsawon shekaru biyu yana gudana.
“Hakika shirin Care’s lafiyar yara yazo jihar Yobe kuma Bade Local government ne kawai suka amfana,ba shakka sun samar mana da cibiyoyin kula da lafiyar yara da Mata masu juna biyu,kuma suna Samar da magunguna da ake rabawa yara yan kasa da shekaru biyar. Ba shakka sun horar da jami’an lafiyar mu ta yadda zasu Kara inganta ayyukansu“

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

Itama wata jami’a mai suna Jennifer Orgle tayi mana Karin haske akan hanyoyin da sukabi har suka cimma nasara.
“Kwarai Shirin Care’s lafiyar yara ya samu kyakkyawar tarba daga al’ummar Yankin ,kuma sun amfana sosai,sun bamu hadin Kai a tsawon wannan shekaru da muka kwashe muna gudanar da aiki. Mun gode kwarai.

Andai bada kyaututtuka ga jami’an cibiyar ta Care bisa jajircewa da kwazo yayin gudanar da shirin.

Walid Yusuf Hari Aksam Media.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Gudanar da taron karkarshe shirin Care’s lafiyan yara da Kamfanin hada magunguna na PFIZER da cibiyar kula da lafiya t CARE suka shirya.

Next Post

Gwamnatin Kano ta yi bayani Akan cecekucen da ake yi Akan dokar lefe

aksam

aksam

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026
INEC Ta Saka Ranakun Zaɓen 2027
LAFIYA

‎Muhimman Sauye-sauyen Da Aka Samu a Dokar Zaben Nijeriya

by aksam
February 19, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Dalilin gwamnatin tarayya na yafe haraji ga kananan masanaantu

Dalilin gwamnatin tarayya na yafe haraji ga kananan masanaantu

July 3, 2024

An sami karin wadanda suka rasa rayukansu a harin masallacin k/h Gezawa

May 16, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media