• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Buƙaci Hukumar KADGIS” Ta Cikawa Al’ummar Garin Mahuta Dake Kaduna Alkawarin Data Dauka:- IHSAN DEVELOPMENT FORUM

aksam by aksam
August 23, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
483
SHARES
1.6k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Cikin Girmamawa Da Kyakkyawan fata Ƙungiyar Ihsan Development Forum tana tunatar da Hukumar Tsarawa Da Fidda Tasawirar Filaye Ta Jihar Kaduna “KADGIS ”  Data cika Alkawarin data Dauka na Samar da dai-daito a tsakanin Al’ummar Garin Mahuta Dake Karamar Hukumar Igabi, Kaduna masu Gonaki da Gwamnatin Jihar da Kuma wasu dai-dai Kun Jama’a, Saboda tun Ranar da Hukumar ta “KADGIS”  Karkashin Jagorancin Dakta Bashir Garba Ibrahim ta Aiko Mana Da Takardan GAYYATAR a Ranar 23 ga Watan Yunin Wannan Shekara, ta 2025, da cewa Ana Neman mu a Ranar 25 ga Watan Yunin Wannan Shekara ta 2025.

Wanda Kuma muka Amsa GAYYATAR zuwa Ofishin Hukumar Dake Kantitin Ali Akilu Unguwar Sarki Kaduna.

Don Haka Idan Mai Girma DG. Zai iya tunawa a ranar da muka zauna Bayan dukkannin bayanai sun gabata, ya yi Mana Alkawarin Baiwa kowa hakkin sa,

Wanda Kuma duk muka kyautata mashi zaton Hakan, To sai dai Tunda Daga wancan lokaci Babu wata Magana Mai karfi Sai ma ta kokarin yanke sadarwa a tsakani, in Banda lokacin da suke Neman dasa harsashin ginin wani Masallachi a wani Sashi na Daga cikin Filayen namu to ayayin da Manoma Suka Hana, shi ne Suka nemi Kungiya tare da Rokon a yi Hakuri a Bari a cigaba da gudanar da wancan Aiki na ginin Masallachi Nan ma Tare Da yin Alkawarin warware matsalar akan lokaci Domin Kawo karshen takaddamar Dake tsakani.

To Shi ma dai har ya zuwa wannan lokaci ji kake shiru, To bamu Sani ba ko yanayin Ayyukan ne ? ko Kuma sun Manta ne ? ba mu sani ba, shi yasa mu kace to bari mu yi  TINI saboda Al,umma  suna ta tambaya Domin Jin Ina Aka kwana ?

Saboda Haka Muna Kara yin TINI tare yin Kira ga dukkannin Wadanda Abun ya shafa da su Yi kokarin Kawo karshen wannan matsala Domin cigaba da Samun zaman lafiya Mai Dorewa a Jihar Kaduna  Wanda shi ne Babban Burin Mai Girma Gwamna Sanata Dakta UBA SANI CON,

Mun gode.

Share193Tweet121SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Fiye Da Mutane 6,000 Sun Amfana Da Aikin Kula Da Lafiyar  Hakori Kyauta A Jihar Kano

Next Post

Invitation !!!

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar JAMB Tace Zata  Fara Jarrabawar Auna Fahimta Ga Dalibai Masu Neman Shiga Jamia’a  Kai Tsaye

Hukumar JAMB Tace Zata Fara Jarrabawar Auna Fahimta Ga Dalibai Masu Neman Shiga Jamia’a Kai Tsaye

December 12, 2023
Rikicin Cikin Gida Da Ya Dabaibaye Jam’iyyar APC A jihar Kano Ya Sake Daukar Sabon Salo

Rikicin Cikin Gida Da Ya Dabaibaye Jam’iyyar APC A jihar Kano Ya Sake Daukar Sabon Salo

April 21, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media