kwarar likita a fannin cutar ciwon suga dake Asibitin Koyarwa Na Jami’ar Jihar Kaduna (Barau Dikko) Dakta Abdullahi Musa ne ya bayyana haka a sa’in da Aksam Medio, take tattaunawa da shi a Asibitin dan gane da makon wayar da kain mutane illolin ciwon suga da hukumar lafiya ta duniya ta ware a kowace shekara
Dakta Abdullahi Musa yace ana kara samun yawan masu da dauke da wannan cuta dan haka yake shawartar al’umma su riga zuwa asibitin domin sanin matsayin lafiyarsu, sannan yace motsa jiki na daya daga cikin rigakafin da idan ana yi zai kawar da shi











