• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Shugabancin tashar Kano line ke fafutuka wajen gamsar da abokan huldar sa

aksam by aksam
November 16, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar kano ta sha alwashin Kawo Managartan Shirye Shirye domin Kara bunkasa harkokin Sufuri a jihar kano, domin yin gogayya da sauran jihohin kasar nan.

Maitaimakin Shugaban Hukumar Sufuri ta kano line, Injiniya Abubakar Saddik ne ya bayyana haka a lokacin da yake ganawa da manema labarai a ofishinsa dake Hukumar anan kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Injiniya Abubakar Saddik,yace, da zuwansa wannan Hukuma ya samu matsaloli da dama da suka hadar da,Rashin motoci akan hanya sakamakon, lalacewa da suka yi,Amma yanzu, duk an gyara wasu da dama.

Ya kuma bayyana cewa, Da zuwansa ya samu matsaloli na Rashin biyan alwashin Ma’aikata akan lokaci,Wanda shi ma ya kau da wannan matsala.

Eng.Abubakar ya jaddada cewa,yanzu haka,Hukumar za ta bijiro da wasu hanyoyin samun kudaden shiga ta amfani da zamani domin nuna irin ci gaban da Hukumar ta samu cikin kankanin lokaci,inda kuma, yace, Shugabancinsa zai Samar da guraren kwanar baki a cikin Tashar kano line, ta yadda Fasinjoji za su ji dadin kasanwarsu baki komai dare da kara Samar da fitilu masu amfani da hasken Rana domin samun ingantaccen tsaro a tashar.

Abubakar Saddik ya bayyana cewa, yana da kyakyawan yakini Gwamnatin jihar kano, karkashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf,za ta cika Alkawarin da tayi na bunkasa harkokin Sufuri, Wanda ko daga kasafin kudi na Shekarar 2023,akwai yiyuwar bunkasa harkokin Sufuri na jihar kano, domin jihar ta yi gogayya kafada da kafada da sauran takwarorinta jihohi.

Haka zalika,Mataimakin Shugaban Hukumar Sufuri ta kano line, ya bukaci hadin kan Ma’aikatan Hukumar da kamfanoni da kungiyoyi da alummar jihar kano, da su baiwa Shugabancin Hukumar hadin kai da gayan bayan da suka kamata domin samun Nasarar ciyar da harkokin Sufuri gaba.

Yace, Gwamnatin jihar kano, ta himmatu wajen ganin ta bunkasa kowanne fanni, Wanda hakan ne ta sanya Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya bashi Jan ragamar wannan Hukumar ta kano line, inda yace, hakan ba zai yiyu ba,sai da hadin kan Alummar jihar kano da Ma’aikatan Hukumar.

Daga karshe Shugaban ya yabawa Gwamnan jihar kano, Abba Kabir Yusuf, bisa dama daya shi na Shugabantar Hukumar domin wannan ba karamar Nasara bace.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yanzu-yanzu, NLC da kawar ta TUC sun janye yajin aiki a fadin Nageriya

Next Post

An Bayyana Cutar Ciwon Suga Amatsayin Abun Da Yake; Karuwa A Cikin Al’umma

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

DPO, Mutane biyu sun rasa ransu yan awanni Kafin Daura masa Aure

DPO, Mutane biyu sun rasa ransu yan awanni Kafin Daura masa Aure

June 16, 2025
Kwamitin Fadakar Da Al’umma Mahimmanci Mallakar Katin Zabe Ya Ziyarci Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar Kano

Kwamitin Fadakar Da Al’umma Mahimmanci Mallakar Katin Zabe Ya Ziyarci Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar Kano

August 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media