• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sarkin Zurmi na Jihar Zamfara, Alhaji Bello Suleiman, ya rasu bayan shafe shekaru biyar yana kan karagar mulki.
Rahotanni sun ce marigayin ya rasu ne a ranar Litinin da yamma a Asibitin

Gwamnatin Tarayya da ke Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, kamar yadda wata sanarwa daga fadar masarautar ta bayyana.

RelatedPosts

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

Alhaji Bello Suleiman ya zama Sarkin Zurmi ne a shekarar 2021, bayan ya gaji kawunsa, Alhaji Abubakar Atiku, wanda gwamnatin jihar ta cire daga mukaminsa a wannan shekarar, kafin daga bisani aka tabbatar da tsige shi a watan Afrilun 2022.

An cire Atiku daga sarautar tare da Sarkin Dansadau, Hussaini Umar. An zarge su da alaka da ‘yan bindiga da kuma tsoma baki cikin ayyukan jami’an tsaro.

Daga bisani, tsohon Sarkin Zurmi, Abubakar Atiku, ya rasu a wani asibiti da ke ƙasar Masar.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Next Post

Cutar mashako

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026
Shettima Ya Nemi Kada A Yi Masa Tallan Taya Murna Kan Cikarsa Shekara 60
LABARAI

Shettima Ya Nemi Kada A Yi Masa Tallan Taya Murna Kan Cikarsa Shekara 60

by Khadija Maitaya
August 29, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

DA ƊUMI-ƊUMI: jam’iyar SDP zata yi babban kamu daga APCn jihar Adamawa.

DA ƊUMI-ƊUMI: jam’iyar SDP zata yi babban kamu daga APCn jihar Adamawa.

March 13, 2025
Aikin Wutar Lartaki Na Mambila Dake Jihar Taraba Bai Samu Kosisiba A Cikin Kasafin Kudin Najeriya, 2024

Aikin Wutar Lartaki Na Mambila Dake Jihar Taraba Bai Samu Kosisiba A Cikin Kasafin Kudin Najeriya, 2024

December 8, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media