• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Buƙaci Hukumar KADGIS” Ta Cikawa Al’ummar Garin Mahuta Dake Kaduna Alkawarin Data Dauka:- IHSAN DEVELOPMENT FORUM

aksam by aksam
August 23, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
483
SHARES
1.6k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga: Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Cikin Girmamawa Da Kyakkyawan fata Ƙungiyar Ihsan Development Forum tana tunatar da Hukumar Tsarawa Da Fidda Tasawirar Filaye Ta Jihar Kaduna “KADGIS ”  Data cika Alkawarin data Dauka na Samar da dai-daito a tsakanin Al’ummar Garin Mahuta Dake Karamar Hukumar Igabi, Kaduna masu Gonaki da Gwamnatin Jihar da Kuma wasu dai-dai Kun Jama’a, Saboda tun Ranar da Hukumar ta “KADGIS”  Karkashin Jagorancin Dakta Bashir Garba Ibrahim ta Aiko Mana Da Takardan GAYYATAR a Ranar 23 ga Watan Yunin Wannan Shekara, ta 2025, da cewa Ana Neman mu a Ranar 25 ga Watan Yunin Wannan Shekara ta 2025.

Wanda Kuma muka Amsa GAYYATAR zuwa Ofishin Hukumar Dake Kantitin Ali Akilu Unguwar Sarki Kaduna.

Don Haka Idan Mai Girma DG. Zai iya tunawa a ranar da muka zauna Bayan dukkannin bayanai sun gabata, ya yi Mana Alkawarin Baiwa kowa hakkin sa,

Wanda Kuma duk muka kyautata mashi zaton Hakan, To sai dai Tunda Daga wancan lokaci Babu wata Magana Mai karfi Sai ma ta kokarin yanke sadarwa a tsakani, in Banda lokacin da suke Neman dasa harsashin ginin wani Masallachi a wani Sashi na Daga cikin Filayen namu to ayayin da Manoma Suka Hana, shi ne Suka nemi Kungiya tare da Rokon a yi Hakuri a Bari a cigaba da gudanar da wancan Aiki na ginin Masallachi Nan ma Tare Da yin Alkawarin warware matsalar akan lokaci Domin Kawo karshen takaddamar Dake tsakani.

To Shi ma dai har ya zuwa wannan lokaci ji kake shiru, To bamu Sani ba ko yanayin Ayyukan ne ? ko Kuma sun Manta ne ? ba mu sani ba, shi yasa mu kace to bari mu yi  TINI saboda Al,umma  suna ta tambaya Domin Jin Ina Aka kwana ?

Saboda Haka Muna Kara yin TINI tare yin Kira ga dukkannin Wadanda Abun ya shafa da su Yi kokarin Kawo karshen wannan matsala Domin cigaba da Samun zaman lafiya Mai Dorewa a Jihar Kaduna  Wanda shi ne Babban Burin Mai Girma Gwamna Sanata Dakta UBA SANI CON,

Mun gode.

Share193Tweet121SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Fiye Da Mutane 6,000 Sun Amfana Da Aikin Kula Da Lafiyar  Hakori Kyauta A Jihar Kano

Next Post

Invitation !!!

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Digital Casino Portals and the Trust Economy: The Strategic Role of Credible Online Gateways

April 21, 2025
Yadda kungiyar masu noman Alkama ta yaba wa shirin gwamnatin tarayya

Yadda kungiyar masu noman Alkama ta yaba wa shirin gwamnatin tarayya

October 9, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media