• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar yantebura ta IBB jikin masallacin Idi ta yi cikakken jawabi a kan abin da ya faru a baya.

aksam by aksam
June 17, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar yantebura dake IBB jikin masallacin Idi na birnin Kano ta bayyana cewa ba dagayya gwamnatin jihar ta rushe rumfunan mambobinta  ba

Bayanin hakan na dauke ne a wani jawabi da shugabannin kungiyar suka fitar a wani taron manema labarai da suka gudanar.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Shugaban kungiyar kwamared Zayyanu Murtala a jawabinsa ya godewa gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf da ya basu dama suka ga a da shi Dan jin koken su ta hanyar S A 1 da S A 2.

Kazalika shima jagoran iyayen kungiyar, Yakubu Tijjani Muhammad kantudun Madabo, ya bayyana irin Farin cikin da suka sami Kansu bayan da  gwamna Abba Kabir ya basu tabbacin gyara musu teburan da aka rushe musu cikin kuskure.

A nasa jawabin mataimakin shugaban kungiyar, Saminu Ibrahim ya karyata masu cewa gwamnatin kano ta rushe gurin nasu ne domin ta tashe su inda yace da haka ne sai dare ya yi za ta zo ta rushe kamar yadda ya gudana a gwamnatin Ganduje

Shima sakataren kudi na kungiyar Muhammad a jawabin sa ya jaddada cewa zasu bi umarnin da gwamna Abba Kabir ya basu na tsaftace gurin tare da kaucewa kasa kaya akan titi

Daga karshe Shugabannin sun godewa gwamna Abba Kabir da S A 1 da S A 2 da shugaban KNUPDA da shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin kano da duk wadanda suka yi gwauro da Mari wajan shigar da koken su ga mai girma gwamna.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Allah Ya Yi Wa; Hassan Auwalu Sani Gambo Rasuwa, Za A Yi Jana’izarsa A Yau Asabar Da Misalin 8: Na Safe1 A Unguwar Gwammaja

Next Post

Mai Martaba Sarkin Zangon Nkawkaw Dake Kasar Ghana Alhaji Abdulnassir Muhammad Usman Ya Tayya Al’ummar Musulman Duniya Murnar Barka Da Babban Sallahr Layya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Alhaji Yusuf Umar Kirgi Dake Mazabar Haskiya, K/Hukumar Kubau; Yana Gayyatar Uwa Da Abokanan Arziki, Daurin Auren Dan Sa

Alhaji Yusuf Umar Kirgi Dake Mazabar Haskiya, K/Hukumar Kubau; Yana Gayyatar Uwa Da Abokanan Arziki, Daurin Auren Dan Sa

December 8, 2023
Wani matashi ya shiga hanun jamian tsaro bayan da ya sa ayi garkuwa da shi a nemi kudin fansa a wajan yanuwan sa

Wani matashi ya shiga hanun jamian tsaro bayan da ya sa ayi garkuwa da shi a nemi kudin fansa a wajan yanuwan sa

January 21, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media