DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Sarkin ya bayyana hakane a fadarsa dake cikin garin Zangon Nkawkaw tare da yi wa Al’hazanmu da suke sauke farali a Kasar Mai Tsarki waton Makkah Allah ya dawo da su lafiya, amin!
A karshe ya shawarci mutane garin Nkawkaw tare da na kasar Ghana da su zauna lafiya.

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.
The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.