DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Sarkin ya bayyana hakane a fadarsa dake cikin garin Zangon Nkawkaw tare da yi wa Al’hazanmu da suke sauke farali a Kasar Mai Tsarki waton Makkah Allah ya dawo da su lafiya, amin!
A karshe ya shawarci mutane garin Nkawkaw tare da na kasar Ghana da su zauna lafiya.










