• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kimanin ‘Yan Kasuwa 5,000 Ne Za Su Yi Asarar Shagunansu A Kusa Da Babban Masallacin E-din Jihar Kano, Biyo Bayan Sanarwar Dakatar Da Su Da Hukumar (KNUPDA) Ta Yi Musu.

aksam by aksam
June 12, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Shugaban kungiyar ‘yan kasuwar Yakubu Muhammad ne ya bayyana haka a ranar Talata yayin wata ganawa da manema labarai.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Muhammad ya bayyana cewa shekaru 18 da suka gabata Marigayi Galadima na Kano, Alhaji Tijjani Hashim ne ya raba musu wurin ta hannun Masarauta.

“Muna da yawa a nan, galibin mu matasa ne , ta yaya za ku yi kokarin raba wadannan mutane da kasuwancinsu, kun san hakan zai haifar da hatsari ga jihar,” in ji shi.

Muhammad ya ce ’yan kasuwar ba su fahimci dalilin da ya sa gwamnati ke aika musu kaya ba duk da cewa suna bin doka da oda kuma suna ba da gudummawar kudaden shiga da jihar ke samu a cikin gida.

“Har yanzu muna kokarin ganin mun shawo kan hakikanin laifin da muka aikata wanda ya sa KNUPDA ta ke sharin fatattake mu daga inda muke gudanar da sana’o’inmu na halal domin kula da iyalanmu.

“Mun goyi bayan wannan gwamnati. Mun zabe shi a lokacin zaben 2023. Mafi kyawun gudunmawa da wannan gwamnati za ta iya ba mu shi ne ta ba mu damar ci gaba da kasuwancinmu a Masallacin Idi,” in ji shi.

Ya kuma bukaci Gwamna Abba Yusuf da su shiga tsakani domin ceto sana’o’insu daga rugujewa.

Jaridar Solacebase ta ruwaito cewa Da aka tuntubi wata majiya a KNUPDA da ta nemi a sakaya sunanta ta tabbatar da cewa hukumar ta umurci ‘yan kasuwar da su bar wurin saboda suna mamaye wurin ba bisa ka’ida ba.

“KNUPDA na ganin ‘yan kasuwar ba su nemi izini daga gare ta ba kafin su fara kasuwanci a wurin. Don haka ne hukumar ta bayar da sanarwar janyewar su . Suna aiki ba bisa ka’ida ba a wurin.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar Shugaba Excel Football Academy Ta Gwangwaje Dauranron Mazauna Babban Gidan Gyaran Hali Da Tarbiyya Dake Kaduna

Next Post

Yunwa Tayi Yawa:- Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Legas A Safiyar Ranar Demokradiyya

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Turkiyya ta goyi bayan kasar Ukraine ta shiga kungiyar NATO

Turkiyya ta goyi bayan kasar Ukraine ta shiga kungiyar NATO

July 8, 2023
Kaduna Electric Disconnects Government House Over N2.9bn Debt

Kaduna Electric Disconnects Government House Over N2.9bn Debt

August 3, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media