• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wasu masu sana’ar PoS sun fara girbar abin da suka shuka– CBN

aksam by aksam
February 17, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Har yanzu ‘yan Najeriya na cikin rudani duk da cewa shugaba Muhammadu Buhari ya yi jawabi a ranar Alhamis kan ci gaba da aiwatar da kudurin daina amfani da tsaffin takardun kudi a Najeriya tare da bada tabbacin cewa gwamnati na yi duk mai yiyuwa wajen samar da wadatattun sabbin takardun kudi.

Shugaban kasa ya kara da cewa za a hukunta duk wanda aka samu da laifin yiwa tsarin sabbin takardun kudin zagon kasa. Sai dai masu hada-hadar POS na ci gaba da cin karensu babu babbaka ganin yadda suke tsawallawa ‘yan kasa wajen cajar kudin da ake biya idan za’a cira kowanne dubu 1 a kasar, lamarin da ke kara jefa mutane cikin mawuyacin hali.

Wannan al’amari na janye tsaffin takardun kudin naira 200, 500 da 1000 daga amfani ga ‘yan kasa na ranar 10 ga watan Febrairu kafin shugaba Buhari ya sanar da dawo da amfani da naira 200 zuwa ranar 10 ga watan Afrilu na ci gaba da jawo rudani musamman ma ganin yadda rahotanni daga sassan Najeriya daban-daban suka yi ta nuni da cewa wasu gwamnonin arewa sun yi biris da jawabin da shugaba Buhari ya gabatar a ranar Alhamis suna masu umartar mazauna jihohinsu da su ci gaba da yin amfani da tsoffin takardun kudin wajen gudanar da ayyukan su na yau da kullum.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotun Ƙolin Najeriya ta gargaɗi masu sukar hukuncinta kan Ahmad Lawan da Akpabio

Next Post

Amfani da waya a rumfar zabe babban laifine>>INEC

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yaune Ranar Da Shugaban Kasar Najeriya: Bola Ahmad Tinubu Zai San Tsayinsa A Kotun Koli

October 26, 2023
Tirkashi Ɗalibai fiye da miliyan 13 za su rubuta jarabawar shiga Jami’o’i a kasar China

Tirkashi Ɗalibai fiye da miliyan 13 za su rubuta jarabawar shiga Jami’o’i a kasar China

June 8, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media