Hukumar zabe me zaman kanta, INEC ta bayyana cewa amfani da waya a rumfar zabe laifine.
Jami’in hukumar a jihar Ogun, Niyi Ijalaye ne ya bayyana haka.
Yace babu wanda za’a bari ya dauki hoto a rumfar zaben a yayin da yake kada kuri’a kuma ba zasu lamunci tashin hankali ba.

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.
The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.