• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rundunar sojin ta fitar da jerin hotunan jami’anta da aka yi wa kisan gilla

aksam by aksam
March 19, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar sojin ta fitar da jerin hotunan jami’anta da aka yi wa kisan gilla

Sojoji 17 aka yi wa kisa gilla a jihar Delta da ke kudancin Nijeriya. Hoto: Rundunar sojin Nijeriya
Rundunar sojin Nijeriya ta fitar da jerin hotunan jami’anta da aka yi wa kisan gilla a jihar Delta da ke kudancin Nijeriya a makon jiya.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Ta wallafa hotunan nasu ne a shafinta na X a yau Litinin da maraice, inda ta sake bayyana jimamin rashin da ta yi, wanda take zargin wasu ɓata-gari da aikata shi.

Sanarwar rundunar na zuwa ne a daidai lokacin da take zargin al’ummar ƙauyen Okuama na Jihar Delta da hannu a kitsa lamarin, tare da yaɗa farfaganda don “rufe aika-aikar da suka yi”.

Wannan lamari ya faru ne a a ranar Alhamis, lokacin da sojojin suka kai ɗauki a wani rikicin ƙabilanci da ke faruwa tsakanin al’ummomi biyu na yankin.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli barazanar da Amurka ta yiwa kasar Niger akan alakarta da Rasha da Iran

Next Post

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Allah Ya Yi Wa; Hassan Auwalu Sani Gambo Rasuwa, Za A Yi Jana’izarsa A Yau Asabar Da Misalin 8: Na Safe1 A Unguwar Gwammaja

Allah Ya Yi Wa; Hassan Auwalu Sani Gambo Rasuwa, Za A Yi Jana’izarsa A Yau Asabar Da Misalin 8: Na Safe1 A Unguwar Gwammaja

June 15, 2024
Rashin iya jagoranci ga shugaba Tinibu ya bayyana bayan da koshi ya gagari miliyoyin mutane a kasar rahoto ya fito

Bayan bayyanar gazawar sa a fili, Gamayyar kungiyoyin APC sun nemi yan adawa su fito da dukiyarsu su taimaka yan Najeriya

February 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media