• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

aksam by aksam
March 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A daidai lokacin da watan azumi ke ci gaba da nitsawa, jihohin Najeriya guda bakwai sun ware tsabar kudi har naira biliyan 28.3 domin ciyar da masu azumi a watan na Ramadan, kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.

Jihohin guda bakwai sun hada da Katsina da Sokoto da Kano da Jigawa da Kebbi da Naija da kuma Kebbi.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Bayanai sun nuna cewa akwai wasu karin jihohin arewacin da dama da su ma suka ware kudaden domin ciyarwa duk da cewa dai ba su bayyana a fili ba.

Wannan abu dai ya janyo kace-na-ce a tsakanin al’umma inda wasu malaman addinin ke kiraye-kirayen da a yi bincike bisa lura da irin yawan kudaden da aka ware din.

Jihar Katsina ce dai ta fi kowacce jiha a yawan kudin ciyarwar inda ta ware naira biliyan 10.

Sai kuma jihar Sokoto da ke biye mata da naira biliyan 6.7, sannan jihar Kano kuma ta fitar da naira biliyan shida.

Ita kuwa jihar Jigawa ta fitar da naira biliyan 2.83, sai jihar Kebbi da ta fitar da naira 1.5 biliyan.

Jihar Naija ta ware naira miliyan 976, inda jihar Yobe ita kuma ta ware naira miliyan 178 domin ciyarwar.

Katsina State topped the chart for the feeding programme by budgeting N10 billion.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rundunar sojin ta fitar da jerin hotunan jami’anta da aka yi wa kisan gilla

Next Post

Matsalar network, cikin kwana daya wani banki ya rasa Dala miliyan 40

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Yi Aringama Tsakanin Rudunar  ‘Yan Sanda Ta Kasa Da ‘Yan Uwa Almajiran  El- Zakzaky A Abuja

An Yi Aringama Tsakanin Rudunar ‘Yan Sanda Ta Kasa Da ‘Yan Uwa Almajiran El- Zakzaky A Abuja

August 26, 2024

Razumevanje Kulturalnih in Psiholoških Vlogov Mobilnih Iger v Sodobni Družbi

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media