• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Matsalar network, cikin kwana daya wani banki ya rasa Dala miliyan 40

aksam by aksam
March 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban bankin kasuwancin Ethiopiya ya bai wa abokan hulɗarsa da suka ciri kuɗin da ya zarce wanda ke ajiye a asusunsu nan da ƙarshen makon nan su mayar da kuɗaɗen ko kuma su fuskanci shari’ah.

Kafafen yaɗa labarai a ƙasar sun ce fiye da dala miliyan 40 aka cira ko aka tura wasu bankuna a ranar Asabar da aka samu tangarɗa ta tsawon sa’oi a bankin na CBE.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

A wata hira da BBC Newsday, shugaban bankin Abe Sano ya ce bankin ya gano akasarin hada-hadar da aka yi a lokacin da aka samu matsalar.

Da aka tambaye shi ko bankin zai kai rahoton waɗanda ba su mayar da kuɗin ba ga ƴansanda, Mista Abe ya ce “eh, eh sosai ma. Mun soma yin haka.”

Ya ƙara da cewa bankin zai ɗauki matakin shari’a kan waɗanda suka ƙi mayar da kuɗaɗen nan da ƙarshen makon nan”.

“Babu yadda za su tsira saboda abokan hulɗarmu ne. Mun san su. Za a iya gano su kuma za su yi bayanin abin da suka yi,” in ji Mista Abe.

Wasu kwastamomin da suka kwashi kuɗi mai yawan gaske tuni sun mayar wa bankin, in ji Mista Abe.

Sai dai ya ƙaryata rahotanni cewa kwastamominsu sun kwashi dala miliyan 40 inda ya ce kuɗin bai kai yawan wanda aka kwasa ba amma za a tantance yawansu bayan an gama gudanar da bincike nan gaba a makon nan.

Mista Sano ya ƙara da cewa ana yin bincike saboda wasu kwastamomi 10,000 da suka tura kuɗi lokacin da aka samu matsala sun yi haka ne kan ƙa’ida.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

Next Post

Nijar ta gargadi kungiyoyi masu zaman kansu da su akan abu daya

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Optimalita platebních metod v online kasinech: Bezpečí, poplatky a moderní trendy

April 21, 2025
Ana Gudanar Da Azimin Watan Ramadana A Cikin Yana Yin Zafin Rana A Arewacin Najeriya

Ana Gudanar Da Azimin Watan Ramadana A Cikin Yana Yin Zafin Rana A Arewacin Najeriya

March 13, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media