• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Matsalar network, cikin kwana daya wani banki ya rasa Dala miliyan 40

aksam by aksam
March 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babban bankin kasuwancin Ethiopiya ya bai wa abokan hulɗarsa da suka ciri kuɗin da ya zarce wanda ke ajiye a asusunsu nan da ƙarshen makon nan su mayar da kuɗaɗen ko kuma su fuskanci shari’ah.

Kafafen yaɗa labarai a ƙasar sun ce fiye da dala miliyan 40 aka cira ko aka tura wasu bankuna a ranar Asabar da aka samu tangarɗa ta tsawon sa’oi a bankin na CBE.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

A wata hira da BBC Newsday, shugaban bankin Abe Sano ya ce bankin ya gano akasarin hada-hadar da aka yi a lokacin da aka samu matsalar.

Da aka tambaye shi ko bankin zai kai rahoton waɗanda ba su mayar da kuɗin ba ga ƴansanda, Mista Abe ya ce “eh, eh sosai ma. Mun soma yin haka.”

Ya ƙara da cewa bankin zai ɗauki matakin shari’a kan waɗanda suka ƙi mayar da kuɗaɗen nan da ƙarshen makon nan”.

“Babu yadda za su tsira saboda abokan hulɗarmu ne. Mun san su. Za a iya gano su kuma za su yi bayanin abin da suka yi,” in ji Mista Abe.

Wasu kwastamomin da suka kwashi kuɗi mai yawan gaske tuni sun mayar wa bankin, in ji Mista Abe.

Sai dai ya ƙaryata rahotanni cewa kwastamominsu sun kwashi dala miliyan 40 inda ya ce kuɗin bai kai yawan wanda aka kwasa ba amma za a tantance yawansu bayan an gama gudanar da bincike nan gaba a makon nan.

Mista Sano ya ƙara da cewa ana yin bincike saboda wasu kwastamomi 10,000 da suka tura kuɗi lokacin da aka samu matsala sun yi haka ne kan ƙa’ida.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kano da wasu jihohi shida sun kashe 28.3 a ciyarwar Ramadan

Next Post

Nijar ta gargadi kungiyoyi masu zaman kansu da su akan abu daya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wani Angon Kwana Daya A Dakin  Amaryarsa Ya Makata; A Gaban Kotun Shari’ar Musulunci Domin A Biyashi Kudinsa

Wani Angon Kwana Daya A Dakin Amaryarsa Ya Makata; A Gaban Kotun Shari’ar Musulunci Domin A Biyashi Kudinsa

December 13, 2023
Wata Kotu Ta Tabbatar Da Dakatarwar Da Aka Yi Wa Ganduje Daga  Shugaban Jam’iyyar APC

Shiga gonar matar aure, idon wani matashi ya Rena fata bayan tsintar kansa a gaban kuliya

June 26, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media