• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Jam’iyar PDP ta magantu kan dakatar da sanatan da ya bankado cushen kusan tiriliyan hudu da Akpabio yayi

aksam by aksam
March 14, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

jam’iyyun hamayyar kasar nan sun yi Allah-wadarai da matakin da majalisar dattawa ta dauka na dakatar da Sanata Abdul Ningi na tsawon wata uku, bayan da ya yi wasu kalamai da ke nuna an cusa wasu kudi naira kusan tiriliyan hudu, wadanda ba a san inda aka nufa da su a kasafin kudin kasar na bana ba.

Jam’iyyun hamayyar suna ganin kamata ya yi a fara da gudanar da bincike kan batun cushen kudin, don a tabbatar da gaskiya ko akasin zargin, kafin a dauki matakin dakatar da dan majalisar.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Matakin dakatar da Sanata Abdul Ningi, na tsawon wata uku da majalisar dattawan Najeriyar ta dauka, na ci gaba da shan suka, har ma bakin wasu jam’iyyun hamayya na kasar ya zo daya, wajen yin tir da lamarin.

Jam’iyyarsa ta PDP, ta bayyana matakin a matsayin wani yunkuri na hana gudanar da bincike kan batun da ya bankado.

Jam’iyyar ta ce tana goyon bayan Sanatan nata game da matakin da ya dauka na yayata badakalar da yake zargin an yi, a cewar Ibrahim AbdulLahi, mukaddashin jami’in hulda da jama’a na kasa na jam’iyyar.

“Ya yi abin da ya dace wanda muke goyon baya a matsayinmu na jam’iyya, kuma na tabbata duk ƴan Najeriya na goyon bayan wannan ƙorafi da aka yi saboda irin wannan zaluncin ne ya durkusar da Najeriya,” in ji Ibrahim AbdulLahi.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Africa ta kudu ta yi zazzafan Jan kunne ga yan kasarta dake goyon bayan Israela

Next Post

Yanbindiga sun bukaci Naira biyan daya kudin fansa domin sakin mutane 286

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar matuka Akorikura ta magantu kan wani muhimmin lamari tsakaninta da gwamnati

Kungiyar matuka Akorikura ta magantu kan wani muhimmin lamari tsakaninta da gwamnati

April 6, 2024
Dalilan Ayya­na Zaɓen Cike Gurbi A Jihar Zamfara A Matsayin Wanda Bai Kammala Ba —INEC

Dalilan Ayya­na Zaɓen Cike Gurbi A Jihar Zamfara A Matsayin Wanda Bai Kammala Ba —INEC

August 17, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media