• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kamfanonin Siminti Sun Amince Su Tage Farashinsa Daga Naira 10,000 Zuwa Naira 8,000 Ko Naira 7,000 Kan Kowane Buhu Matukar Gwamnatin Tarayya Ta Amince

aksam by aksam
February 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

An cimma matsayar ne a wani taro da Ministan Ayyuka, David Umahi ya shirya wa kamfanonin.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Umahi ya gayyaci masu kamfanonin siminti wani taro a Abuja bayan da farashin siminti ya tashi zuwa Naira 15,000 a wasu yankunan kasar nan.

Da yake jawabi bayan taron, Doris Uzoka-Anite, daya daga cikin shugabannin kamfanonin siminti, ya bayyana rashin kyawun hanyoyi, tsadar makamashi, da tashin dalar Amurka a matsayin abubuwan da suka haifar da tashin farashin simintin.

“Kamfanonin siminti sun shaida wa gwamnati cewar bai kamata tsadar siminti ta kai yanayin da ake ciki a yau ba. Duk tsadar kilogiram 50 na siminti bai kamata ya wuce Naira 7,000 zuwa 8,000 ba.

“Saboda haka gwamnati da masu kamfanonin siminti da suka hada da Dangote da BUA da Lafarge sun amince a rage farashin siminti daga Naira 7,000 zuwa Naira 8,000, amma tsadar ta danganta da wuraren da za a sayar da siminti.”

A makon da ya gabata ne, siminti ya yi tashin gwauron zabi daga Naira 5,000 zuwa Naira 10,000 da Naira 15,000 a wasu yankuna.

Tattalin arzikin Najeriya ya fada yanayin da bai taba shiga ba a tarihin kasar, lamarin da ya haifar da tashin farashin kayayyaki.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotu Ta Yi Umarnin Likitoci Su Duba Kwakwalwar Yar Tiktok Murja Ibrahim Kunya

Next Post

Komai Ya Chanja In Ji Kungiyar Masu Gyaran Farce:- Komai Al’ummar Za Suce Gangane Da Wannan Sanarwar ?

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ta’addanci, Sarkin Musulmai yayi tambayoyi zafafa uku ga Rundunar tsaro ta kasa

Ta’addanci, Sarkin Musulmai yayi tambayoyi zafafa uku ga Rundunar tsaro ta kasa

December 28, 2023
Gasa ce ta sa farashin kayaiyaki ya ke sauka a kasuwanni: Alh. Jamilu mai shinkafa Singer

Gasa ce ta sa farashin kayaiyaki ya ke sauka a kasuwanni: Alh. Jamilu mai shinkafa Singer

July 28, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media