• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Nana Akupo, ya nemi shugabannin Africa su dawo daga rakiyar masu Jan kunne

aksam by aksam
February 19, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasar Ghana, Nana Akufo-Addo, ya yi kira ga shugabanni da gwamnatocin kasashen Afirka da su hada kai, su dau matakin zuba hannun jari na kashi talatin cikin dari a cibiyoyin hada-hadar kudi na Afirka da nufin inganta ma’aunin wadannan cibiyoyi yadda za su tallafawa ci gaban Afirka.

Shugaba Akufo-Addo ya yi wannan kira ne a yayin jawabin da ya gabatar a taron shugabannin kasashe da na gwamnatocin Afirka da aka gudanar a taron shugabannin kungiyar Tarayyar Afirka (AU) karo na 37.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Taron, wanda aka yi wa taken “Kafa cibiyoyin hada-hadar kudi ta Tarayyar Afirka a tsarin ajandar Afirka don sake fasalin tsarin hada-hadar kudi na duniya.”

Shugaban ya nuna cewa, a halin yanzu, dukkan kasashen Afirka suna ware kashi dari bisa dari (100%) na asusunsu na ketare ga cibiyoyin hada-hadar kudi da ke wajen Afirka, duk kuwa da cewa hakan ba ya kawo wani alfanu ga nahiyar.

Yace “dukkanmu mun yarda cewa yadda tsarin hada-hadar kudi na duniya ke aiki ba ya taimaka mana [Afirka], kuma akwai bukatar yin wasu muhimman sauye-sauye a tsarin. Amma yin hakan kuma na buƙatar mu [‘yan Afirka] mu ɗauki wasu matakai da za su taimaka mana wajen samun kudaden da za su tafiyar da tattalin arzikinmu”.

Shugaban ya kara da cewa, idan har aka samu hanyar kara karfin samun kudade ga cibiyoyin Afirka, to lallai an samu turbar samar da kudaden ci gaban Afirka.

Bincike da aka gudanar ya zuwa shekarar 2021, na cewa jimillar ajiyar kasashen Afirka dake kasashen waje ya kai kimanin dalar Amurka tiriliyan 1.1.

Mai sharhi kan tattalin arziki da harkokin kudi, Hamza Attijjany yace “kudaden da ake ajiyewa a wasu bankuna, musamman a Turai; daloli ne, wasu kuma Yuro, wasu ma gwal ne ake ajiyewa. A duk lokacin da kasar ta shiga matsalar karayar darajar kudi ko kuma in kasar za ta yi cinikayya da kasashen waje sai a yi amfani da wadannan kudaden.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon Gwamnan Jihar Kwara Ya Faɗa A Komar Hukumar EFCC Bisa Zargin Almundahana Biliyoyin Naira A Lokacin Mulkinsa.

Next Post

Matasan jam’iyyar APC sun barke da zanga-zanga saboda abu 1 tak

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamna Abba Kabir ya mayar wa Ogan Boye mukaminsa tare da nada wasu mutane 8

Gwamnatin Jihar Kano Za Ta Dauki Masu Gadi 17,600 Don Bai Wa Makarantun Jihar Tsaro

June 27, 2024
Bayan zuba Naira Biliyan 40 a NNPCL, IPMAN ta magantu kan rashin samun lodi a matatar Dangote

Bayan zuba Naira Biliyan 40 a NNPCL, IPMAN ta magantu kan rashin samun lodi a matatar Dangote

October 30, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media