• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

A ci gaba da kula kawance da kasashen Africa Putin ya bayar da Alkama tan 25,000 ga kasar Burkina Faso

Sy lawan by Sy lawan
January 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kasar Burkina Faso ta karbi kyautar tan 25,000 na alkama  wadda shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya bai wa kasar a wani bangare na tallafin da zai bai wa kasashen Afirka shida, a cewar sa.

Putin ya yi alkawarin taimaka wa kasashe shida na Afirka wato Burkina Faso, Mali, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Eritrea, Somalia da Zambia yayin taron kasashen Afirka da Rasha da aka gudanar a birnin Saint Petersburg a watan Yulin da ya gabata.

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

Ministar jinkai na Burkina Faso Nandy Some Diallo ta ce tallafin alkamar ya nuna kudurin Moscow “na taimaka wa ayyukan hukumomin” Ouagadougou a yunkurin magance rashin tsaron da ke addabar kasar.

Burkina Faso da Rasha za su kulla kawance kan ayyukan soji
“Gwamnatin Burkina Faso tana cike da farin ciki,” kamar yadda ta bayyana a wani bikin karbar alkamar, tana mai karawa da cewa matakin zai taimaka wa gajiyayyu da marasa galihu.

Jakadan Rasha a kasar Burkina Faso Alexei Saltykov ya ce tallafin alkamar “babbar alama ce ta shirin shugaban Rasha na ganin ya hada kai da Burkina Faso, daya daga cikin aminanmu a Afirka”.

Ministan Harkokin Wajen Burkina Faso Karamoko Jean Marie Traore ya ce matakin zai taimaka wa kasarsu “wajen bunkasa noman alkama ta yadda za mu rage dogaro da wadda ake shigowa da ita daga kasashen waje”.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli mataki na biyu na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Next Post

Kalli yadda Shugaban kasar Rasha ya fara mamayar a Africa

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026
INEC Ta Saka Ranakun Zaɓen 2027
LAFIYA

‎Muhimman Sauye-sauyen Da Aka Samu a Dokar Zaben Nijeriya

by aksam
February 19, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Cikakken bayani kan Dalilan da su ka sanya Ganduje yin murabus a mukaminsa

Cikakken bayani kan Dalilan da su ka sanya Ganduje yin murabus a mukaminsa

June 27, 2025
Wata Kotu Ta Tabbatar Da Dakatarwar Da Aka Yi Wa Ganduje Daga  Shugaban Jam’iyyar APC

Dalilin babbar Kotun tarayya na bayar da wa’adin sa’o’i 48 ga alkalai 2n da suke bincikar Ganduje

July 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media