• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Za Mu Sallami Sanata Kwankwaso Daga Siyasa A Zaɓe 2027– Alhassan Ado

aksam by aksam
October 6, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Hassan Umar Gwammaja

Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar mazaɓar Doguwa/Tudunwada, Alhassan Ado Doguwa, ya mayar da martani kan furucin da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi cewa ’yan Najeriya za su kayar da jam’iyyar APC a zaɓen 2027.

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Kwankwaso, a lokacin da yake jawabi a wani taron siyasa a Kano, ya ce ’yan Najeriya, musamman ma ’yan Arewa, sun gaji da APC kuma za su sauya ta a zaɓen 2027.

Doguwa, ya ce Kwankwaso har yanzu bai farfaɗo daga kayen da ya sha a hannun Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaɓen 2023 ba.

Ya shawarci Kwankwaso ya daina mafarki ya fara neman mafita game da siyasarsa kafin zaɓen 2027.

“A bayyana yake cewar Kwankwaso bai gama warkewa daga shan kaye da ya yi a 2023 a hannun Shugaba Tinubu ba. Furucinsa na cewa ‘yan Najeriya sun gaji da APC ba komai ba ne face mafarki. Ya kamata ya nemi mafita kafin zaɓen 2027,” in ji Doguwa.

Doguwa, wanda shi ne Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai kan Albarkatun Man Fetur, ya ce kalaman Kwankwaso ba su da ma’ana.

“A wani taron siyasa, Kwankwaso ya yi iƙirarin cewa za a sauya APC a 2027. Lokaci ya yi da zai daina mafarki kuma ya amince cewa lokacinsa a siyasa yana gab da ƙarewa.”

Doguwa ya ƙara da cewa Tinubu yana aiki tuƙuru wajen gyara tattalin arzikin ƙasar da inganta al’amura.

Doguwa ya bayyana cewa ya na da yaƙinin cewa matsalolin da ake fuskanta a ƙasar za su ragu nan ba da jimawa ba, yayin da matakan da shugaban ƙasa ya ɗauka za su fara bayar da sakamako mai kyau.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sanatocin Arewacin Najeriya 12 Da Suka Gaza Gabatar Da Ƙudiri A Watanni 15

Next Post

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar Ya Yabawa Gwamnan Sim Fubara, Bisa Kawo Karshen Siyasar Ubangida a Jihar Rivers

aksam

aksam

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsohon sakataren gwamnatin Kano ya yi wata barazana ga gwamna Abba da madugun kwankwasiya

Tsohon sakataren gwamnatin Kano ya yi wata barazana ga gwamna Abba da madugun kwankwasiya

January 9, 2025
Wani minista ya raba tallafin shinkafa ga yanbindiga bayanai sun fito

Wani minista ya raba tallafin shinkafa ga yanbindiga bayanai sun fito

March 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media