• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yaƙin Isra’ila da Iran, Pakistan ta yi alƙawarin bada cikakken goyon baya ga ƙasar Iran

aksam by aksam
June 14, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Pakistan ta yi alƙawarin ba Iran cikakken goyon baya a yaƙin da take da Isra’ila

Pakistan ɗin ta buƙaci ƙasashen Musulmi su haɗe wa Isra’ila kai inda ta ce idan ba su haɗa kansu yanzu ba, dukkansu matsalar za ta shafe su.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Pakistan ta yi alƙawarin ba Iran cikakken goyon baya a yaƙin da take da Isra’ila
Ministan Tsaron Pakistan Khawaja Asif

Ƙasar Pakistan ta yi alƙawarin “goyon bayan Iran” tare da kiran Musulman duniya su haɗe wa Isra’ila kai bayan ta ƙaddamar da hari kan Iran.

Ministan Tsaron Pakistan Khawaja Asif ne ya bayyana haka a Majalisar Dokokin Pakistan inda ya buƙaci ƙasashen Musulmi su fito da wani tsari ta yadda za su haɗe wa Isra’ila kai.

“Isra’ila ta kai hari kan Iran da Yemen da Falasɗinu. Idan Musulmi ba su haɗa kansu yanzu ba, dukkansu matsalar za ta shafe su,” in ji shi.

Ya buƙaci kasashen musulmi da ke da alakar diflomasiyya da Isra’ila su gaggauta yanke huldar su, ya kuma ce kamata ya yi kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC ta yi taro domin tsara dabarun haɗin gwiwa.

Asif ya ce Pakistan na da alaka mai ƙarfi da Iran kuma Islamabad tana goyon bayan Tehran a wannan mawuyacin lokaci.

“Muna goyon bayan Iran kuma za mu tallafa musu a kowane taron kasa da kasa domin kare muradunsu,” in ji ministan tsaron kasar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sojoji sun sami karin wa’adin mulki na shekara Biyar a Mali

Next Post

2027, wata kungiya a APC zata kwaikwayi Gwamnan Kano, wajen kamfen ɗin Tinubu

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ana Zargin Wata Amarya Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mijinta; Bayan Kwana Tara Da Daura Musu Aure

Ana Zargin Wata Amarya Ta Yi Sanadiyar Mutuwar Mijinta; Bayan Kwana Tara Da Daura Musu Aure

May 6, 2025
Mutane takwas sun rasa rayukansu bakwai na asibiti sanadiyar rushewar bene mai hawa daya

Mutane takwas sun rasa rayukansu bakwai na asibiti sanadiyar rushewar bene mai hawa daya

June 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media