• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Mutane takwas sun rasa rayukansu bakwai na asibiti sanadiyar rushewar bene mai hawa daya

aksam by aksam
June 29, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
477
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Rahotanni na nuni da cewa akalla mutane takwas ake fargabar suka mutu bayan da wani ginin bene mai hawa daya ya rufta a unguwar Kuntau da ke karamar hukumar Kumbotso a jihar Kano.

Lamarin ya faru ne da sanyin safiyar Ranar Juma’a a yayin da ma’aikata ke aikin gini a wannan Gida.

Majiyoyi masu tushe daga yankin sun bayyana cewa akalla mutane 15 ne ciki har da mai ginin suka makale a lokacin da ibtila”in ya faru.

Maigidan, wanda ake kira Sharu, yana gina sabon bene don haɗa shi da gidan da yake ciki.

Rahotanni sun ce wasu  daga cikin mutanen da suka makale  a cikin gini sun zo  wuce wa ne suka nemi mafaka saboda ruwan sama.

 Rahoton ya ce an garzaya da mutane bakwai asibitin kwararru na Murtala Muhammad, kuma mutum daya ya mutu a kan hanyar su ta zuwa asibitin.

Zuwa lokacin hada wannan rahoto mun tuntubi jami’in hulda da jamaa na Hukumar Kashe gobara ta whatapp Amma bai Sami yi mana cikakken bayani ba.

Share191Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NLC tayi martani kan kokarin wasu gwamnoni na kassara maaikata

Next Post

Rundunar sojin Najeriya ta fitar da adadin yantaaddar da ta Kashe a cikin wata uku

aksam

aksam

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026
Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin tarayya ta fadi matsayar ta gameda bukatar NLC

Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Sanarwa Kan Gidajen Gyaran hali Da Tarbiyya

July 30, 2024
Ana Wata Sai Ga Wata;-  Wani Barawo Ya Sace Sadaki Ana Shirin Daurin Aure A Wata Jihar

Ana Wata Sai Ga Wata;- Wani Barawo Ya Sace Sadaki Ana Shirin Daurin Aure A Wata Jihar

July 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media