• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

NLC tayi martani kan kokarin wasu gwamnoni na kassara maaikata

aksam by aksam
June 29, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar ƙwadago a Najeriya, ta mayarwa da wasu gwamnomin jihohin ƙasar man martani kan ƙoƙarin da suke na ganin an bai wa kowacce jiha damar yanke abin da za ta iya biya a matsayin mafi ƙarancin albashi, saɓanin ƙokarin da ake yi na ganin an amince da farashi na bai ɗaya.

Ƙungiyar ƙwadagon ta bayyana cewar da alama gwamnonin ba su fahimci tsari da dokar albashi mafi ƙanƙancin ba.

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Kwamared Benjamin Anthony, mataimakin shugaban ƙungiyar ƙwadagon ta Najeriya, ya shaida wa BBC cewar albashi mafi ƙanƙanata ake son a biya, wanda kuma a duniya ma idan aka kayyade albashin mafi ƙaranci da za a biya, babu wani sashe ko jiha da za ta biya ƙasa da yadda aka ƙayade, tunda doka ce ta bai ɗaya, wadda ita kanta ƙungiyar ƙwadago ta duniya ta amince da ita.

wamared Benjamin Anthony, ya kara da cewar “rashin adalci ne da ake fama da shi a kasar, a ce ga gaskiyar abin da tattalin arziki ke cewa, a ce ga albashi mafi karanci da za a biya, amma a ce ba za a bi ba, ko da gwamnati ta ce zata bayar da naira dubu sittin da biyu (N62, 000) mun yi tambayar nawa ne kudin mai a ciki ?, nawa ne kudin mota nawa ne kudin makaranatar yara?, nawa ne kudin haya? inji shi.

Ya Kuma ja hankalin gwamnomi da ita kanta gwamnatin Najeriya da cewar akwai bukatar su duba halin da yan kasar ke ciki, da ya sa suka bukaci mafi karancin albashi na naira dubu ɗari biyu da hamsin, wanda suka ce a hakan ma ba lallai ta biya buƙatar da ake so ba.

“ Gwamnati da kamfanoni masu zaman kansu, sun ce za su biya dubu stittin da biyu, mu kuma mun ce sai dubu dari Biyu da hamsin, idan ka lura yanzu nawa ne kudin buhun shinkafa? Ya kai wajen Naira dubu Taminin to kaga kenan albashin da ake cewa za a biya mafi karanci ba ma zai iya saya wa ma’aikaci ko rabin bushun shinkafa ba.

Yanzu haka dai magana na hannun shugaban ƙasar Najeriyar Bola Ahmed Tinubu, don haka kungiyar ta ce tana jiran ta ga matakin da zai ɗauka, wanda daga nan za su fitar da tasu mastayar.

Maratanin ƙungiyar ƙwadagon ta Najeriyar na zuwa ne, bayan da wasu daga cikin gwamnonin jihohin ƙasar ke cewar ba za su iya biyan ko da Naira dubu 60 ko dubu 62 da gwamantin ƙasar ta yi wa ƴan ƙwadagon tayi ba a msatyin albashi mafi karanci.

Sai dai wasu daga cikin gwamnonin ƙasar irin su na Kebbi da ke arewa maso yammacin ƙasar Gwamna Nasiru Idris Ƙauran Gwandu ya ce a shirye yake da ya biya ko nawa aka aminceda shi a mastayin mafi ƙarancin albashin.

 

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jam”iyar Biden na farbar rasa kujerar shugaban kasa a zaben Amurka

Next Post

Mutane takwas sun rasa rayukansu bakwai na asibiti sanadiyar rushewar bene mai hawa daya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotun Kolin Najeriya Taba Da Umarnin  A  Cigaba Da Amfani Da Tsofaffin Takardun Naira Har Sai Baba Ta Gani

Kotun Kolin Najeriya Taba Da Umarnin A Cigaba Da Amfani Da Tsofaffin Takardun Naira Har Sai Baba Ta Gani

November 29, 2023
Tsohon Sanatan Kaduna Ta Tsakiya Comred Shehu Sani, Yace  Ya Yi  Hasashen Haka Zata Faru Akan Bashin Dala Miliyan 350 Da Tsohon Gwamna Nasir  El-Rufai Ya Nema Daga Bankin Duniya

Tsohon Sanatan Kaduna Ta Tsakiya Comred Shehu Sani, Yace Ya Yi Hasashen Haka Zata Faru Akan Bashin Dala Miliyan 350 Da Tsohon Gwamna Nasir El-Rufai Ya Nema Daga Bankin Duniya

April 1, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media