• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tsohon Sanatan Kaduna Ta Tsakiya Comred Shehu Sani, Yace Ya Yi Hasashen Haka Zata Faru Akan Bashin Dala Miliyan 350 Da Tsohon Gwamna Nasir El-Rufai Ya Nema Daga Bankin Duniya

aksam by aksam
April 1, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Sani ya ce duk da gargadin da ya yi mutane sun ki saurara akan wannan lamunin.

RelatedPosts

Cutar mashako

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

Da yake jawabi ga manema labarai a ranar Lahadi, Sani ya ce jihar ba za ta shiga irin wannan hali ba idan gwamnatin El-Rufai ta yi kunnen uwar shegu.

Ya ce: “Lokacin hisabi ya zo ga kowane dan jihar,” Sani ya ce, yayin da yake mayar da martani kan kalubalen kasafin kudi a Kaduna.

“An zagi ni don na ce a’a ga wannan lamunin. Sa’ar hisabi tana nan ga kowane mutum a jihar Kaduna.

“Hakazalika, na gargadi al’ummar jihar nan, amma an ce musu kudin za su kawo ababan more rayuwa

“A yau, kuna iya ganin matsalolin da ke tattare da wannan lamuni.

“A yau jihar ta makale saboda wadannan kudaden da ba za mu iya biya ba.

“Mun karbo bashin dala miliyan 350 a lokacin da naira ta kasance N400 ga dala kuma za mu biya idan naira ta kai yau,” inji shi.

A makon da ya gabata ne Gwamna Uba Sani ya tayar da hankulan jama’a kan dimbin basussukan da ake bin jihar biliyoyin daloli.

A shekarar 2018, Sani da wasu Sanatoci biyu daga jihar Kaduna – Suleiman Hunkuyi, dan jam’iyyar APC mai wakiltar mazabar Kaduna ta Arewa; da Danjuma Laah na jam’iyyar PDP a shiyyar Kaduna ta tsakiya – sun ki amincewa da matakin da El-Rufai ya dauka na karbar bashin dala miliyan 350 daga bankin duniya.

Daga karshe Sani da Hunkuyi sun sha kaye a zaben da suka yi na sake tsayawa takara inda aka maye gurbinsu da Uba Sani da Suleiman Kwari wadanda suka nemi amince da wannan lamuni.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani minista ya raba tallafin shinkafa ga yanbindiga bayanai sun fito

Next Post

Yadda tsoho mai shekara 63 ya auri yarin ya yar shekara 12

aksam

aksam

RelatedPosts

Cutar mashako
LAFIYA

Cutar mashako

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Governor Yusuf commissions Kano center for disease control
LAFIYA

Governor Yusuf commissions Kano center for disease control

by Khadija Maitaya
August 4, 2026
Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano
LAFIYA

Shirin Gwamnatin Kano Na Kula Da Lafiyar Baki Ya Amfanar Da Mutane sama da 15,000

by Khadija Maitaya
July 22, 2026
An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

The Story Behind orionspins casino: A Brand Overview

April 21, 2025
Kasafin kudin 2025/2026, Tinubu zai ciyo bashin Dala biliyon 21 da fam biliyon 4 da yon biliyon 15

Kasafin kudin 2025/2026, Tinubu zai ciyo bashin Dala biliyon 21 da fam biliyon 4 da yon biliyon 15

July 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media