• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yaƙin Isra’ila da Iran, Pakistan ta yi alƙawarin bada cikakken goyon baya ga ƙasar Iran

aksam by aksam
June 14, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Pakistan ta yi alƙawarin ba Iran cikakken goyon baya a yaƙin da take da Isra’ila

Pakistan ɗin ta buƙaci ƙasashen Musulmi su haɗe wa Isra’ila kai inda ta ce idan ba su haɗa kansu yanzu ba, dukkansu matsalar za ta shafe su.

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

Pakistan ta yi alƙawarin ba Iran cikakken goyon baya a yaƙin da take da Isra’ila
Ministan Tsaron Pakistan Khawaja Asif

Ƙasar Pakistan ta yi alƙawarin “goyon bayan Iran” tare da kiran Musulman duniya su haɗe wa Isra’ila kai bayan ta ƙaddamar da hari kan Iran.

Ministan Tsaron Pakistan Khawaja Asif ne ya bayyana haka a Majalisar Dokokin Pakistan inda ya buƙaci ƙasashen Musulmi su fito da wani tsari ta yadda za su haɗe wa Isra’ila kai.

“Isra’ila ta kai hari kan Iran da Yemen da Falasɗinu. Idan Musulmi ba su haɗa kansu yanzu ba, dukkansu matsalar za ta shafe su,” in ji shi.

Ya buƙaci kasashen musulmi da ke da alakar diflomasiyya da Isra’ila su gaggauta yanke huldar su, ya kuma ce kamata ya yi kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC ta yi taro domin tsara dabarun haɗin gwiwa.

Asif ya ce Pakistan na da alaka mai ƙarfi da Iran kuma Islamabad tana goyon bayan Tehran a wannan mawuyacin lokaci.

“Muna goyon bayan Iran kuma za mu tallafa musu a kowane taron kasa da kasa domin kare muradunsu,” in ji ministan tsaron kasar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sojoji sun sami karin wa’adin mulki na shekara Biyar a Mali

Next Post

2027, wata kungiya a APC zata kwaikwayi Gwamnan Kano, wajen kamfen ɗin Tinubu

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Babu Batun Zanga-Zanga A Jihar Kano In Ji Jam’i’yun NNPP Da APC

Babu Batun Zanga-Zanga A Jihar Kano In Ji Jam’i’yun NNPP Da APC

November 20, 2023
Yanzu-yanzu, Isra’ila ta farmaki gidan talabijin na Iran ana tsaka da shirye-shirye

Yanzu-yanzu, Isra’ila ta farmaki gidan talabijin na Iran ana tsaka da shirye-shirye

June 16, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media