• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

‘Yan Sanda Sun Bayyana Matsayinsu Kan Zanga-Zangar Tsofaffin Jami’ai Masu Neman Fansho

aksam by aksam
July 20, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta fitar da sanarwa dangane da zanga-zangar lumana da wasu tsofaffin jami’anta ke shirin gudanarwa a ranar Litinin, 21 ga Yuli, 2025, domin neman ’yancin su na fansho da kuma ficewa daga tsarin Contributory Pension Scheme (CPS).

A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar, ACP Olumuyiwa Adejobi, ya fitar a madadin Sufeto Janar na ’Yan Sanda, an bayyana cewa rundunar ba za ta hana wannan zanga-zangar ba, tunda doka ta ba da dama ga kowa ya bayyana ra’ayinsa cikin lumana.

Sai dai rundunar ta nuna damuwa da yadda wasu ke kokarin siyasantar da batun, tare da yada bayanan da ke da nufin bata suna da haifar da rudani. Rundunar ta jaddada cewa tun shekarar 2014 ana kokarin ganin an fice daga tsarin fanshon, amma matsalolin doka da na kasafin kudi ne ke hana hakan.

Rundunar ta ce tana kokarin samar da hanyoyi daban-daban domin rage wa tsofaffin jami’ai radadin rayuwa, ciki har da amfani da kudaden da take samu da kuma haɗin gwiwa da kamfanoni masu zaman kansu domin ƙirƙirar sabbin shirye-shiryen tallafi.

Sufeto Janar na ’Yan Sanda ya umarci kwamishinonin ’yan sanda a fadin ƙasar da su tabbatar da an ba tsofaffin jami’an kariya yayin zanga-zangar, tare da hana duk wani yunkuri na tada hankali daga masu neman cin moriyar zanga-zangar.

Rundunar ta ce wannan zanga-zanga na da matukar muhimmanci, kuma ya zama dole a gudanar da ita cikin natsuwa da mutunta doka da kuma mutuncin rundunar. Ta kuma gargadi jami’an da ke aiki yanzu da kada su bari a jefa su cikin rikicin da zai haifar da matsala ga rundunar.

#Jaridarnagartacciya #kanopolice #BBCHAUSA #criminalcase #phonesnatching #FRSC #PoliceProtest #nogoingback #PSC #DSS #power #protest

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Tattalin Arzikin Ƙasar China ya sami tagomashi da kaso 6.8% a Rabin shekara

Next Post

Kasafin kudin 2025/2026, Tinubu zai ciyo bashin Dala biliyon 21 da fam biliyon 4 da yon biliyon 15

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026
Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito
Uncategorized

Gwajin DNA: Kashi 23.6% Na Gwaje-Gwajen Uba A Najeriya Sun Nuna Rashin Daidaito

by aksam
August 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gamayyar kungiyoyin matasan Arewa sun nuna gamsuwa da zaben 2023.

Gamayyar kungiyoyin matasan Arewa sun nuna gamsuwa da zaben 2023.

March 3, 2023
Ghana ta bude katafariyar matatar man fetur da China ta gina a kasar ta

Ghana ta bude katafariyar matatar man fetur da China ta gina a kasar ta

January 27, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media