• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda mutum 10,000 suka rabauta da tallafin kayan abinci daga Dan majalisar tarayya na Gwarzo da Kabo

Dan majalissar tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Gwarzo da kabo ya Kaddamar da Tallafin Abinci ga Mutane kimanin 10,000 a yankin Gwarzo da kabo.

aksam by aksam
March 18, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo.

Dan majalissar mai wakiltar Gwarzo da kabo a zauren majalissar tarayya Hon. Abdullahi muazu baban gandu ya kaddamar da rabon tallafin abinci ga mabukata da masu karamin karfi harsu 10,000 a kananan hukumomin don ragewa Alumma radadin matsin rayuwa da alumma suka tsinci kansu ciki.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Bada tallafin ya gudana a ranar lahadi 17 ga watan maris na shekarar da muke ciki a babban dakin ajiya na karamar Hukumar Gwarzo.

Hon. Abdullahi muazu yace ” hakika babu lokacin da yadace mutallafi Alumma musanman mu yansiyasa da dukkanin wanda Allah ya hore masa face a wannan yanayi na matsi da fatara da ake fama dashi kuma muna cikin wata mai falala wato watan ramadan hakika mutane nada bukatar a tallafesu a wannan lokaci, tabbas yazama dole muyabawa jagororin mu musamman mai girma ministan gidaje da raya burane Eng. Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo ruwa Baba da tshon kwamishinan kananan hukumomin jihar kano Hon. Murtala sule Garo da sauran jagororinmu bisa goyan bayan da suke bamu wajen gudanar da irin wadannan aikace aikace.

Daga karshe Hon. Baban Gandu yayi kiraga dukkanin wanda ya rabuta da wanan tagomashi da yayi amfani dashi ta hanyar data dace dubada anbayar da tallafin ne badan komai sai domin ayi amfani dashi ba domin a sayar ba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan bude bodojin Najeriya, kasar Niger ta rufe iyakokin ta da Najeriya

Next Post

Putin ya sake lashe zaben shugaban kasar Rasha karo na biyar

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin Kano ta yi bayani Akan cecekucen da ake yi Akan dokar lefe

January 19, 2024
Yadda sanata Lado Danmarke ya gwangwaje wasu mazabu da ayyukan ci-gaba

Yadda sanata Lado Danmarke ya gwangwaje wasu mazabu da ayyukan ci-gaba

July 10, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media