• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda makarantu 22 suka rabauta ta tagomashin kayan koyar wa a karamar hukumar Dawakin Tofa

aksam by aksam
January 11, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
477
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Musa Mudi Dawakin Tofa

DETFund: Ya Raba Tallafin Kayan Koyarwa ga Makarantu 22, a Dawakin Tofa.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Asusun Tallafawa Ilimi na Dawakin Tofa (Dawakin Tofa Education Trust Fund DETFund) ya gabatar da taron raba tallafin kayan koyarwa ga makarantu biyu-biyu daga mazabu 11 a karamar hukumar, don kara bunkasa harkokin ilimi, a ranar Asabar 11/01/2025.

Shugaban kwamatin kula da asusun DETFUND Dr Junaidu Dalladi ya ce an samar da asusun ne a karkashin kulawar kungiyar Malaman Makarantun Gaba da Sikandire ‘Yan Asalin Karamar Hukumar Dawakin Tofa (Dawakin Tofa Academic Forum DAF), tun a shekara ta 2023, don taimakawa da bunkasa harkokin ilimi a ciki da wajen karamar hukumar.

“… Tun bayan da kungiyar DAF ta samar da kwamatin wannan shi ne karo na biyu da asusun ya raba tallafin kayan koyarwa ga makarantu 22 dake karkashin hukumar kula ilimin bai daya ta Dawakin Tofa”.

“… An raba katan 3 na kwallin alli da littafin rubutu 40 da littafin adana bayanan koyarwa 4 da rigistar kiran suna 4 ga kowacce makaranta”.

“… Ya yi kira ga sauran al’umma da su rika bada tallafinsu don kara ciyar da harkokin ilimi gaba a karamar hukumar”.

Shugaban kungiyar DAF Associate Professor Engr. Mamunu Mustapha Imam ya godewa duk mutanen da suka sanya tallafinsu a cikin asusun don ganin an kara bunkasa harkokin ilimi a karamar hukumar Dawakin Tofa.

Sakataren ilimin hukumar bai daya ta Dawakin Tofa Malam Ahmad Shu’aibu ya yabawa kokarin kungiyar DAF kana ya yi kira ga makarantun da suka amfana cewa sun yi amfani da tallafin ta hanyar da ta dace da kuma sanyasu a inda suka dace.

Shugaban kwamatin bada tallafin karatu na karamar hukumar Dawakin Tofa Malam Abdullahi Mijinyawa ya bukaci kungiyar DAF da ta fadada neman tallafin DETFund ga sauran al’umma musammanma masu daukar albashi.

Sakataren gidauniyar ilimi ta Sale Kuidawa Malam Lawan Usman Dawaki ya yi alkawarin cigaba da baiwa kungiyar DAF hadin kai akodayaushe, kana ya bukaci kungiyar da ta rika rubutawa shugaban gidauniyarsu sakon neman taimako a duk lokacin da bukatar hakan ta taso.

Kansilan riko a sashen Ilimi na karamar hukumar Dawakin Tofa Honarabul Muhammad Ahmad da hedimastoci 22 na daga cikin wadannan suka halarci taron raba tallafin DETFund, a cikin dakin taro na cibiyar gudanar da harkokin addinin Musulunci dake Dawakin Tofa a jihar Kano.

Share191Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Tsohon Kwamishinan Gwamnan Kano Ya Chanja Sheka Da NNPP Zuwa APC

Next Post

Sakon Bangajiya:- Ango Abdullahi Bala Abbas

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mai Martaba Sarkin Kano; Na Goma 15  Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Halice Taron  Khatamar Karatun Al’qur’anin Mai Girma Tare Da Yiwa Kasa Addu’ar Samun  Zaman Lafiya

Sarkin Kano Na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Bar Jihar Kano Zuwa Abuja A Karon Farko Tun Bayan Dawowarsa Jihar A Watan Mayu

August 23, 2024
Sakacin Jami’an Tsaro Ne Ya Sa Masu Zanga-Zanga Su Ka Yi Barna A Jihar Kano:–  Sarkin Kano Na Goma 16 Muhammadu Sunusi ll

Zargin Karya Dokar Hawan Sallah: Rundunar ‘Yansanda Ta Kasa Ta Aikewa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi Na II Takardar Sammace

April 5, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media