• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wasu Daga Cikin Dalilin Da Yasa Aka Dakatar Da Bin Usman Daga Limancin Masallacin Juma’a Na Sahaba

aksam by aksam
January 31, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Addini
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

RelatedPosts

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!! Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

Masallacin Jami’ur Rahman, wanda a da ake kira da Masjid Sahaba, ya dakatar da Sheikh Muhammad Bin Uthman daga limanci biyo bayan hudubar da ya yi a ranar 24 ga watan Janairu.

Asalin masallacin, wanda Bin Uthman ke jagoranta tsawon shekaru 24, na kusa da sabon wanda AY Maikifi ya sayi

Bayan Maikifi ya samu mallakar filin a hannun gwamnati don gina sabon masallacin Sahaba, sai ya tuntubi Bin Uthman inda suka amince da cewa tsohon masallacin Sahaba zai dawo sabon gini.

Sai dai kuma a yayin huɗubar da ya yi a ranar 24 ga watan Janairu, wacce ta haifar cece-ku-ce, Bin Uthman ya ba da labarin yadda aka rage masa matsayi wajen gudanar da harkokin masallacin.

 

cewar sa, an nada shugabanni uku masallacin amma ba a nada shi a jagora ba.

Daily Nigerian ta gano cewa huɗubar ta ranar 24 ga watan Janairu ta fusata masallata, inda suka kusa dukan sakataren kwamitin amintattu na masallacin, Abdulkadir Isawa.

Hukumar kula da masallacin, a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun daraktan gudanarwa, ta ce ta dakatar da Bin Uthman har sai baba-ta-gani, tare da umartar shi da ya mika dukkan kayan masallacin da ke hannunsa.

A ranar Litinin ne kuma hukumar tsaro ta farin kaya, SSS, da majalisar malamai suka gayyaci Malam Bin Usman da wanda ya assasa sabon masallacin, Maikifi.

Hukumar SSS, a cewar majiyoyi, ta gargadi Bin Uthman kan huɗubar da su ka ce ka iya haifar da rikici ko hari a cikin masallacin.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rahotanni Na Nuni Da Cewa Wata Tankar Mai Dauke Da Man Fetur Ta Sske Fashewa A Kusogbogi Dake Karamar Hukumar Agaie A jihar Neja

Next Post

Korar Ma’ikantan Hukumar Samar Da Wutar Lamtarki KAECO Guda Dari 900 Ya Haifar Da Zanga-Zangar Lumana A Jihar Kaduna

aksam

aksam

RelatedPosts

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana
Addini

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

by aksam
June 5, 2026
Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!!  Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin
Addini

Innalillahi Wa’inna Ilaihirrajun!!! Mu Na Mika Sakon Ta’aziyyarmu Ga ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Na Wannan Babban Rashin

by aksam
June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings
Addini

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

by aksam
June 1, 2026
Da dumi-dumi: Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ta Fitar Da Sabowar Sanarwa Akan Ganin Watan Zul-Hijja 1477 AH.
Addini

Da dumi-dumi: Majalisar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ta Fitar Da Sabowar Sanarwa Akan Ganin Watan Zul-Hijja 1477 AH.

by aksam
May 18, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Kungiyar likitici ta koka da ficewar mambobinta kasashen ketare

May 19, 2024
Sha’aban Sharada ya rasa matsayinsa bayan da Tinubu ya maye gurbinsa Lawan Jafaru Isa

Shugaba Bola Ahmad Tinubu Ya Haramta Sayen Motoci Masu Amfani Da Man Fetur A Ma’aikatun Gwamnati

May 14, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media