• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Tsananin rayuwa ta sa wata baiwar Allah ciyar da yayan ta da dusar kaji

aksam by aksam
August 15, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsanani da kuncin yanayi ne da ka iya saka mutane su shiga wani hali da ka iya can a musu akalar su har ma su aiwatar da abun da ba haka ransu ya soba kamar yadda wata mata a jihar Akwa Ibom ta dukufa wajan ciyar da yayan ta da abincin kaji saboda tsananin talauci.

A zantawarta da manema labarai matar mai suna Grace Eseneowo dake zaune a Okon Eket a Jihar Akwa Ibom tace tana zaune ne a gidan mahaifinta kuma tana aiki inda ake biyanta 15, 000 a kowanne wata, wanda ba zai iya saya mata abincin da zata ciyar da ‘yayan nata ba.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Bayan yada labarin matar a kafar sadarwa Queen Praise Uzoma ta yi nasarar samar wa da matar taimakon Kudi har Naira naira miliyan guda da dubu 400 domin kula da ‘yayan na ta.

Daga bisani uwargidan gwamnan jihar Akwa Ibom ta samu labarin inda ta yi alkawarin taimaka wa mata, bayan mika mata taimakon gaggawa na naira dubu 500 domin samun matsuguni na kan ta.

Jihar Akwa Ibom na daya daga cikin wadanda suka fi samun kudade daga gwamnatin tarayya saboda mallakar arzikin man fetur.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ganduje yayi martani ga shugaba Tinubu bayan yi masa tayin jakadanci a kasashen Afirika

Next Post

Tambayoyi hudu masu tsanani da aka yiwa sayyadi Ali bn Abi Dalib ya amsa cikin kiftawar Ido

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Samu Gagarumin Ci Gaba a Aikin Gadar Sama ta Tal’udu a Kano

An Samu Gagarumin Ci Gaba a Aikin Gadar Sama ta Tal’udu a Kano

April 30, 2026
Shahararren Dan Wasan Kwallon Kafa Dake Buga Wasa A Kungiyar Kwallon Kafa Ta Al Nassr, Cristiano Ronaldo  Ya Buga Wasannin Dubu (1000) A Tarihi

Shahararren Dan Wasan Kwallon Kafa Dake Buga Wasa A Kungiyar Kwallon Kafa Ta Al Nassr, Cristiano Ronaldo Ya Buga Wasannin Dubu (1000) A Tarihi

February 15, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media