• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Taron Masu Auren Jinsi, Ƙasar Senegal ta gargadi MDD

aksam by aksam
July 13, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Majalisar Ɗinkin Duniya da Netherlands sun soke taron masu auren jinsi a Senegal bayan kakkausar gargaɗin gwamnatin ƙasar ta

Majalisar Ɗinkin Duniya da ƙasar Netherlands sun yi gaggay soke wani taron da su ka shirya gudanarwa na kare haƙƙin masu auren jinsi (LGBTQ) a birnin Dakar na Senegal, bayan da gwamnatin ƙasar ta nuna ɓacin ranta tare da adawa da shi.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Taron wanda ofishin kare haƙƙin bil’adama na Majalisar Dinkin Duniya da gwamnatin kasar Holland suka shirya domin inganta tattaunawa kan haƙƙin ƴan LGBTQ, an shirya gudanar da shi ne a ofishin jakadancin ƙasar Holland da ke Dakar.

Sai dai gwamnatin Senegal ta fitar da wata sanarwa mai kakkausar gargaɗi, ta na mai cewa irin wannan lamari ya saɓa wa al’adu da addinin ƙasar tare da ƙara yin gargaɗin cewa ba a amince da irin wadannan ayyuka ko nau’ikan fafutuka a ƙasar ba.

Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ruwaito cewa ƙasashen yammacin Afirka ciki har da Senegal na da dokar haramta harkokin masu auren jinsi, inda aka tanadar da hukuncin ɗaurin shekara biyar a gidan yari ga duk wanda aka same shi da laifi makamancin wannan.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Cikin wata shidan 2025 yan ta’adda sun kashe mutane fiye da na shekarar 2024: bayanin ya tabbatar

Next Post

Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Alƙalin Wasa Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga; Shugaban Wata Kungiyar Kwallon Kafa

Yadda Alƙalin Wasa Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga; Shugaban Wata Kungiyar Kwallon Kafa

December 12, 2023
Sananan Malamin Addinnin Musulunci Sheikh Kabiru Gombe; Ya Shawarci Matasan Najeriya Kada Su Gudanar Da Zanga-Zanga

Sananan Malamin Addinnin Musulunci Sheikh Kabiru Gombe; Ya Shawarci Matasan Najeriya Kada Su Gudanar Da Zanga-Zanga

July 16, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media