• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sule Lamido ya soki hadakar jam’iyar ADC ya Jadda zaman sa a PDP

aksam by aksam
July 23, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya yi watsi da ikirarin da ake na cewa yana shirin shiga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) gamayyar jam’iyyar, yana mai jaddada cewa ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP domin haryanzu babu wani tsarin daya gamsu dashi a jam’iyyar ADC.

Da yake magana yayin tattaunawa da manema labarai a Kano ranar Talata, Lamido ya amince da kalubalen da jam’iyyar adawa ta PDP ke fuskanta a halin yanzu sai dai ya jaddada cewa shi ne mutum na karshe da zai shiga kawancen ADC.

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Ya yi jawabi ne kan jita-jitar da ke nuna kasancewar sa a jam’iyyar ADC da kuma zargin goyon bayan takarar Peter Obi a cikin jam’iyyar.

A cewar Lamido, kamata ya yi kawancen siyasa ya kasance mai tushe bisa ingantattun ka’idoji, hadin kai, kwanciyar hankali, tsaro, da ci gaban kasa, ba wai wani buri na kashin kai, ko daukar fansa, ko buri na gajeren lokaci ba.

Ya bayyana damuwarsa cewa manufar hadakar jam’iyyar ADC a halin yanzu ta shafi buri ne na kashin kai maimakon hada kai ga al’ummar kasar gabanin zaben 2027.

Lamido, mamba a kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP (BoT), ya jaddada kudirinsa na goyon bayan duk wani ɗan takara daga cikin jam’iyyar PDP ko a wajensa, wanda ya mayar da hankali wajen dawo da martabar Nijeriya da ta rasa, da kuma kawar da jam’iyya mai mulki daga mulki a 2027.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kasafin kudin 2025/2026, Tinubu zai ciyo bashin Dala biliyon 21 da fam biliyon 4 da yon biliyon 15

Next Post

Yanzu-yanzu: Dan Jihar Filato ya zama shugaban Jam’iyar APC na kasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kama Yaro Dan Shekara Goma 13 Da Aka  Yi;  Bisa Zarginsa Da Laifin Bayar Da Bayanai Ga ‘Yan Bindiga A Katsina Ya Tayarwa Al’umma Jihar Hankali

Kama Yaro Dan Shekara Goma 13 Da Aka Yi; Bisa Zarginsa Da Laifin Bayar Da Bayanai Ga ‘Yan Bindiga A Katsina Ya Tayarwa Al’umma Jihar Hankali

July 21, 2024
Kungiyar Yan Tanka ta fadi gudunmawar da zata baiwa Kwamishinan sufuri na Kano

Kungiyar Yan Tanka ta fadi gudunmawar da zata baiwa Kwamishinan sufuri na Kano

September 26, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media