• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sojoji Sun Bindige DPO Kan ƙin Tsayawa Shingen Binciken Ababen Hawa A Jihar Zamfara

aksam by aksam
August 29, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara dake Najeriya ta buƙaci a gaggauta gudanar da bincike domin gano dalilin da ya sa sojoji suka harbe DPO’n Wasagu, Halliru Liman, a kan hanyarsa ta tafiya Birnin Kebbi, domin halartar taron wata-wata.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Kakakin rundunar ƴan sandan jihar Yazid Abubakar, ya ce sojoji sun harbe Liman ne a kan hanyar Ɗanmarke da ke ƙaramar hukumar Maru, inda sojojin da ke aiki a rundunar Hadarin Daji suke duba ababan hawa.

Kakakin ya ce duk da gabatar da kansa garesu, jami’an sojin sun ƙi saurarensa inda suka harbe shi har lahira.

Wannan kisa dai ya daɗa fitowa da ɓarakar da ke tsakanin ɓangarorin tsaron Najeriya na rashin aiki tare.

Tuni dai ƴan Najeriya suka fara Allah wadai da kisan gillar.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sabuwar Badakala: Ana Zargin Gwamnatin Kano Da Sake Sayar Da Filin Idi

Next Post

Al’ummar Gari Sun Yi Kukan Kura Sun Kashe ‘Yan Bindiga 37 A Jihar Zamfara

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Dalibai suka karrama Malamai a makarantar,  Kano state polytechnic

Yadda Dalibai suka karrama Malamai a makarantar, Kano state polytechnic

September 19, 2023
Shugaba Bola Ahmad  Tinubu Ya Gana Da Peter Obi, Fayemi A Fadar Vatican

Shugaba Bola Ahmad Tinubu Ya Gana Da Peter Obi, Fayemi A Fadar Vatican

May 18, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media