Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo fadar shugaban ƙasa da ke Abuja bayan ziyarar da ya kai ƙasashen Netherlands da Saudiyya
Mai girma Tinubu ya dawo ne bayan ya shafe makonni biyu baya cikin ƙasar, kuma mako ɗaya bayan an yi masa gani na ƙarshe a Saudiyya
Dawowar shugaban ƙasan na zuwa ne bayan tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya fito ya ƙalubalanci rashin sanin takamaiman inda yake












