• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaba Tinubu Ya Amince Da Sabbin Naɗe-nlaɗe A Hukumomin Gwamnati Guda Bakwai

aksam by aksam
August 7, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin wasu kwararrun ‘yan Najeriya bakwai da za su shugabanci wasu hukumomi dake karkashin ma’aikatar jin kai, kau da bala’o’i da ci gaban al’umma ta tarayya.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Waɗanda aka naɗa sun haɗa da:

1 – Badamasi Lawal zai kula da hukumar NSIPA, Badamasi Lawal ɗan asalin jihar Katsina ne.

2 – Funmilola Olotu za ta kula da ma’aikatar NSSCO

3 – Aishat Alubankudi – Za ta kula da bangaren kula da mutane masu rauni, a matsayin babbar manaja.

4 – Aderemi Adebowale – Za ta kula da sashen ciyar da ɗalibai abinci a makaratu

5 – Abdullahi Alhassan Imam – Manajan Shirye-Shirye, Ofishin raba Kudi na Kasa

6 – Ayuba Gufwan – Babban Sakatare, Hukumar Kula da Nakasassu ta Kasa

7 – Lami Binta Adamu Bello – Darakta Janar na Hukumar Hana Fatauci da safarar mutane ta kasa

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mayakan Boko Haram Su 50 Sun Mika Wuya Ga Dakarun Sojojin Najeriya

Next Post

Akwai Yuwar Farashin Kayayyakin Abinci Ya Yi War-Was A Kasuwanni:— Kwastam

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Majalisar Ta Amince Da Murtala Sule Garo a Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano

Majalisar Ta Amince Da Murtala Sule Garo a Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano

April 27, 2026
Ana Gudanar Da Azimin Watan Ramadana A Cikin Yana Yin Zafin Rana A Arewacin Najeriya

Ana Gudanar Da Azimin Watan Ramadana A Cikin Yana Yin Zafin Rana A Arewacin Najeriya

March 13, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media