• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Akwai Yuwar Farashin Kayayyakin Abinci Ya Yi War-Was A Kasuwanni:— Kwastam

aksam by aksam
August 7, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Hukumar Kwastam ta Najeriya, ta buƙaci masu zanga-zangar yunwa da su yi tsammanin samun ragin farashin kayayyakin abinci na ba da jimawa ba.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Kwanturola-Janar na hukumar, Bashir Adewale Adeniyi ne, ya bayyana hakan a Hedikwatar tsaro da ke Abuja a ranar Talata.

Adeniyi, yana cikin shugabannin tsaro da suka halarci taron sirri wanda babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya kira.

Daily trust ta ruwaito cewa a ranar 1 ga watan Agusta ne dubban ‘yan Najeriya suka gudanar da zanga-zanga a faɗin ƙasar kan tsadar rayuwa.

“Shigowa da kaya daga waje yana ɗaukar lokaci. Don haka ɗaya daga cikin abubuwan da shugaban ƙasa ya yi na rage tasirin farashin shigo da kaya shi ne dakatar da harajin Kwastam da haraji kan kayan abinci da ake shigowa da su na wani lokaci.

“Mun yi imanin cewa idan aka aiwatar da hakan, zai taimaka wajen rage farashin kayayyakin abinci a kasuwanni. Hukumar Kwastam ta Najeriya ta himmatu wajen aiwatar da wannan manufa.”

Da yake zantawa da manema labarai bayan kammala taron, shugaban hukumar ta Kwastam ya ce za a yi wa wasu kayan abinci da ake shigowa da su rangwame ba tare da karɓar harajin ba domin karya farashinsu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaba Tinubu Ya Amince Da Sabbin Naɗe-nlaɗe A Hukumomin Gwamnati Guda Bakwai

Next Post

Wasu Matasa Sun Fasa Rumbun Ajiyar Shinkafa A Jihar Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

Haɗin guiwar ƙasashen Nijar, Mali da Burkina Faso Za su Bayyana masu ɗaukar nauyin yan bindiga a Najeriya

September 29, 2025
Zargin samadafadi na 10bn, EFCC zata gurfanar da wani tsohon gwamna a gaban kotu

Zargin samadafadi na 10bn, EFCC zata gurfanar da wani tsohon gwamna a gaban kotu

February 22, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media