• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sakacin Jami’an Tsaro Ne Ya Sa Masu Zanga-Zanga Su Ka Yi Barna A Jihar Kano:– Sarkin Kano Na Goma 16 Muhammadu Sunusi ll

aksam by aksam
August 7, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Mai martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II, a ranar Laraba ya koka da barna tare da wawashe dukiyoyin al’umma da aka yi yayin zanga-zangar da tsadar rayuwa a jihar.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

” Kafin faruwar wannan lamarin an sanar da jami’an tsaro cewa akwai yiwuwar bata gari zasu farwa wasu daga cikin Kaddarorin gwamnati da na yan kasuwa amma suka ki daukar matakan da suka dace”

Daily trust ta rawaito sarki Sanusi ya yi wannan jawabi ne a lokacin da ya ziyarci madaba’ar jihar Kano da NCC Digital Industrial Park da kuma Shagunan Barakat wadanda ke cikin kadarorin da na masu zanga-zangar suka lalata .

Ya zargi jami’an tsaro da yin sakaci da labarin faruwar lamarin da aka ba su tun kafin faruwar lamarin .

” Kowa ya yi da kyau kansa kuma ko ya yi akasin hakan Kansa, muna addu’ar Allah ya baiwa gwamnati ikon gyara Wuraren da aka lalata”.

Ya ce kakansa ya yi aiki da kamfanin buga takardun na Kano inda ya kara da cewa “abin bakin ciki ne yadda jikokinsu suka lalata irin wannan wuri”.

A cewarsa, “Kamar yadda muka saba cewa duk wanda ke da hannu a cikin wannan mugun aikin makiyi ne ga al’ummar Kano .

“Kakana ya yi aiki a nan (kamfanin buga littattafai na Kano). Abin bakin ciki ne yadda jikokinsu suka lalata irin wannan wuri.

“Kafin hakan ya faru, an sanar da jami’an tsaro a rubuce cewa hakan zai faru amma maimakon a hana hakan, sai aka bari hakan ya faru”, in ji shi.

An kafa kamfanin buga littattafai na Kano a shekarar 1938, kuma tun a wancan lokaci take aiki .

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Har Yan Zu Akwai Dokar Hana Fita A Jihar Kaduna:- Gwamna Uba

Next Post

Kaduna Security Council Relaxes Curfew 8Am to 6Pm

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

June 18, 2025

Inna lillahi wa Inna ilaihi Raji’un, Allah ya yi wa Hon. Aliyu Nasir (PA) Rasuwa

July 5, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media