DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
A wata sanarwar da Jam’in Huda Da Jama’a Na Rudunar dake Babban Birnin Tarayya Abuja ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar aka rabawa manema labarai a Abuja, yace wadanda ake zargin rudunar ‘yan sadan ta jima tana naimansu ruwa a jallu, sai gashi Allah ya bata sa’ar kamasune dauke da Bindidu kirar AK.47 guda (3) da harshashe guda (90) a Jihar Sakwatto
Wanda aka kamam suka hada da:-
* Abdullahi Ali
* Aliyu Mohammed
* Abdullahi Umar
* Aliyu Abdullahi
Da kuma
* Mohammed Anas












