• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Ci Tarar Tsohon Shugaban Kasar Amerika Donald Trump Dala Miliyan Dari Uku Da Hamsun Da Hudu, Da Dubu Dari Tara (354.9) A New York

aksam by aksam
February 17, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

A wani hukuncin da ake ganin ya na iya lahani ga harkokin kasuwancin tsohon Shugaban Amurka, Donald Trump, an ci shi tarar kudi mai yawa a birnin New York baya ga takunkumin kasuwanci da aka kakaba ma shi.

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

Jiya Jumma’a, wani alkali a New York, ya zartas da hukunci cewa, dole tsohon Shugaban Amurka Donald Trump, ya biya tarar dala miliyan dari uku da hamsin da hudu, da dubu dari tara (354.9), wanda hakan wani koma baya ne ga tsohon Shugaban na Amurka, wanda wannan shari’a ke barazana ga harkarsa ta gine gine.

Baya ga tarar, an kuma dakatar da shi daga duk wata harkar kasuwanci a New York na tsawon shekaru uku.

Alkali Arthur Engoron ya kuma haramta ma Trump zama wani jami’i ko darakta, na kowani irin kamfani ne a New York, na tsawon shekaru uku.

A karar, wadda Attoni Janar ta New York Letitia James ta gabatar, an tuhumi kamfanonin Trump da iyalinsa da laifin shara karya wajen bayyana dukiyarsu, da karin dala biliyan 3.6 a shekara guda har na tsawon shekaru 10 saboda su yaudari bankuna su ba su basuka bisa sharudda masu sauki.

Lauyar da ke kare Trump, Alina Habba, ta ce, “Wannan ba kan Trump kawai zai tsaya ba – muddun aka bar wannan hukuncin a haka, zai zama wata alama ga kowane Ba’amurke cewa birnin New York ya daina zama wurin kasuwanci.” Ta ce za su daukaka kara.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rudunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Yi Nasarar Kama Wasu ‘Yan Ta’adda Su Biyar Da Take Zargin Kwararone Wajan Yin Garkuwa Da Mutane; A Yankin Arewa Masu Yamma

Next Post

Wasu da suka kware wajan satar yara sun shiga komar jamian tsaro

aksam

aksam

RelatedPosts

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

by Khadija Maitaya
August 7, 2026
Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda Nana Akupo, ya nemi shugabannin Africa su dawo daga rakiyar masu Jan kunne

Yadda Nana Akupo, ya nemi shugabannin Africa su dawo daga rakiyar masu Jan kunne

February 19, 2024
Kwamitin Fadakar Da Al’umma Mahimmanci Mallakar Katin Zabe Ya Ziyarci Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar Kano

Kwamitin Fadakar Da Al’umma Mahimmanci Mallakar Katin Zabe Ya Ziyarci Shugaban Hukumar Zabe Na Jihar Kano

August 23, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media