• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

NNPC ya magantu kan zagonkasa da ya gano ana yi masa

aksam by aksam
June 27, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kamfanin man fetur na ƙasa, NNPC, ya ce ya bankaɗo ƙulle-ƙullen da wasu mutane daga ciki da wajen kamfanin ke yi domin ɓata sunan shugabannin kamfanin.

Wata sanarwa da kamfanin ya wallafa a shafukansa na sada zumunta ranar Juma’a ta ce ana yi wa NNPC zagon ƙasan ne domin yin ƙafar-ungulu game da gyaran da ake yi a kamfanin na kawar da cin hanci da rashawa da kuma ƙoƙarin mayar da NNPC kamfanin makamashi da ya dogara da ingancin aiki.

RelatedPosts

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

“Dabarunsu [masu zagon ƙasan] sun haɗa da ƙirƙirar labaran ƙarya na abun kunya domin kawar da hankalin shugabanni da yaudarar ‘yan ƙasar da yin zagon-ƙasa ga jajircewar ma’aikatanmu masu sadaukar da kai da kuma ‘yan Nijeriya masu son gyara,” in ji sanarwar.

“Waɗannan jerin ƙulle-ƙulle da waɗanda ke tsoron gyara da tsage gaskiya da kuma bayani game aiki ke yi— hujjoji ne ƙarara da ke nuna iirin abin da za su iya yi domin hana gyara mafi muhimmanci a cibiyar makamashin Nijeriya” in ji NNPC.

Kazalika NNPC ya ce yana tsammanin za a wallafa labaran ɓata sunan shugabanninsa nan da kwanaki da makonnin da ke zuwa.

Duk da haka, kamfanin ya ce NNPC ba zai karaya ba, yana mai cewa an fara gyara kuma babu irin zagon-ƙasan da zai iya katse gyaran.

“Muna kira ga ma’aikatanmu masu sadaukar da kai da kuma duk ‘yan Nijeriya masu kishin ƙasa su mayar da hankali kuma ka da su kula da surutu ko kuma su karaya,” in ji NNPC.

 

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban ƙasar Iran ya ce a shirye suke su warware yarjejeniyar tsagaita wuta da Isra’ila

Next Post

Tsoffin Ƴan Sanda Za Su Gudanar Da Zanga-Zanga a Faɗin Najeriya Saboda Matsalar Fansh

aksam

aksam

RelatedPosts

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026
Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu
Uncategorized

Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

by aksam
May 17, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotu ta yanke wa abokin Murja kunya hukuncin zaman gidan kaso ko zabin tara da sharadi

Kotu ta yanke wa abokin Murja kunya hukuncin zaman gidan kaso ko zabin tara da sharadi

February 16, 2024
Yadda taron yaye Dalibai 180 ya gudana a sabuwar Jami’ar Bayaro

Yadda taron yaye Dalibai 180 ya gudana a sabuwar Jami’ar Bayaro

August 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano Ta Dakatar Da Wasu Jaruman Kannywood Biyu

May 17, 2026
Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

Yadda Wata Mata Ta Banka Wa Mijinta Da Amaryarsa Da ‘Ya’yanta Guda Biyu Wuta A Kano ‎ ‎

May 13, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media