• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Maaikata sun mamaye ofifishin sataren gwamnati cikin zanga-zanga a wata jiha

Sy lawan by Sy lawan
February 16, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Sabuwar zanga-zaga ta barke a Calabar, babban birnin jihar Cross River, inda ma’aikatan gwamnati ke adawa da rashin biyan su albashi

Kamar yadda bidiyon zanga-zagar ya yadu, an ga yadda masu zanga-zagar suka mamaye ofishin sakataren gwamnatin jihar

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Masu zanga-zagar sun ce har yanzu da watanni Fabrairu ya raba tsakiya ba a biya su albashi ba, yayin da suke kokawa kan tsadar rayuwa

Zanga-zagar ta barke ne tun a jiya Alhamis, 15 ga watan Fabrairu kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito.

Ma’aikatan sun yi zuga tare da mamaye ofishin sakataren gwamnatin jihar, Mr. Anthony Owan Enoh.

A cewar masu zanga-zagar, yunwa na yunkurin ganin bayan su yayin da har watan Fabrairu ya raba tsakiya ba a biya su albashin watan Janairu ba.

Sai dai ofishin sakataren gwamnatin jihar ya nemi masu zanga-zagar da su rubuta korafi akan hakan a hukumance.

Bidiyon yadda ma’aikatan suka gudanar da zanga-zangar

Da ya ke wallafa bidiyon yadda zanga-zangar ke gudana, Anthony Ehilebo, wani ma’abocin kafofin watsa labarai ya ce:

“Kai tsaye daga birnin Calabar. Abin da ke faruwa a ofishin sakataren gwamnati kenan. Da alama Najeriya na dab da tarwatsewa. Tattalin arziki ya kara ta’azzara a wannan gwamnati.”

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sarkin Musulmi Ya Bayyana Dalilansa Na Cewa Najeriya Tana Kan Tsini

Next Post

Gwamnatin tarayya ta bi sahun ta Kano wajan rufe kantuna a Abuja bayani ya fito

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Exploring the Social Features at Yetiwin Casino

April 21, 2025

Yanbindiga sun kashe babban Malami bayan hallaka mutane 30 a jihar Arewa

May 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media